29
May
*Yayin da Tinubu ya kammala shirin amsar mulki…*Buhari ya yi sabbin naɗe-naɗe 33 kwanaki shida kafin miƙa mulki*Dalilin da ya sa Buhari ke ta ɗaukar matakai – Fadar Shugaban Ƙasa *Ana shirin kawo cikas ga bukukuwan miƙa mulki a jihohi da ƙasa, inji DSS*Sa'o'i kafin miqa mulki Buhari ya umarci ministocinsa su cigaba da aikinsu*Ƙananan ministoci ba su da amfani a gwamnatin Buhari – Keyamo Daga MAHDI M. MUHAMMAD A ranar Litinin, 29 ga Mayu, 2023, gwamnatin sabon Shugaban Nijeriya mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, za ta fara aiki a matsayin halastacciyar zaɓaɓɓiyar gwamnatin farar hula, yayin da…
