02
Jul
*Zai amshi sandar mulki gobe*Yadda aka shirya bikin ba shi sandar*Asali da tarihin bada sandar sarautar Daga BILKISU YUSUF ALI a Kano "SAI KA YI”Kalaman da suka yi fice a bakunan Kanawa kenan a lokacin da ya ke riƙe da sarautar hakimci. Fata nagari lamiri, ya tabbata ga Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, don a gobe Asabar, ranar 3 ga Yuli, 2021 ne Gwamnatin Jihar Kano ta ware da ƙawata ranar na yin mashahurin taron da aka jima ba a yi irinsa ba, don bayar da sanda, duba da tun gabanin taron Jihar Kano ta yi cikar…
