26
Sep
*Masu sukar shugaban ba su yi masa adalci ba, cewar Lai Mohammed*Yar’Adua, Obasanjo da Jonathan suka jefa Najeriya a ƙangin basussuka – Kwamitin Majalisa Daga AMINA YUSUF ALI Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta kare kanta game da sukar da ta ke fuskanta daga wasu ’yan Nijeriya kan yawan bashin da gwamnatin ke ciyowa a ƙarƙashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari, musamman ma na baya-bayan nan da Shugaban Ƙasar ya aike wa Majalisar Dokoki ta Ƙasa yana neman sahalewarta, don amso rancen zunzurutun kuɗi Dala Biliyan Hu]u da kuma Yuro Miliyan 710 daga ƙasar waje, gwamnatin tana mai cewa, domin gina ’yan baya…
