30
Oct
Tare da NASIRU ADAMU EL-HIKAYA Ba wani babban labari a duniya yanzu da ya sha gaban halin da a ke ciki a yankin Gaza na Falastinawa inda jiragen yaƙin Isra’ila ke cigaba da ruwan boma-bomai kan gine-gine da nuna zummar murƙushe ’yan bindigar HAMAS. Tabbas duk yadda za a iya auna masu rike da bindiga to la shakka sai an tava waɗanda ba ko allura a hannun su. Wani abun damuwa ma shi ne taba ran mata da yara. Bincike ma na nuna hatta jarirai ma ba su tsira ba. Kuma a gaskiya ba a san ranar da yaƙin ko…
