22
Sep
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Ƙungiyar Kare Haƙƙin 'Yan Ƙasa da Tabbatar da Shugabanci Nagari a Nijeriya (SERAP), ta kai ƙarar Shugaba Bola Tinubu kotu kan gazawarsa wajen hana tsofaffin gwamnonin da suke riƙe da muqamin minista karɓar kuɗaɗen fansho na jihohi. Ƙungiyar SERAP dai na neman kotu ta tilasta wa Tinubu ya umarci waɗannan tsofaffin gwamnonin da su daina karvar irin waɗannan kuɗaɗe. A wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar a ranar Lahadi, mataimakin shugaban ƙungiyar a Nijeriya, Kolawole Oluwadare, ya ce ministocin da abin ya shafa su ne Nyesom Wike da Bello Matawalle da Adegboyega Oyetola. Sauran…
