11
Mar
*Gobe Majalisa za ta yi zama kan zargin Daga BASHIR ISAH Ya zuwa ranar Talata,12 ga Maris, ake sa ran Majalisar Dattawa za ta yi zama kan zargin da Sanata Abdul Ningi (PDP Bauchi ta Tsakiya) ya yi inda ya ce an yi cushe a kasafin 2024. A hirar da BBC Hausa ta yi da shi a ƙarshen mako, an jiyo Sanata Ningi ya yi zargin cewa, kasafin 2024 da Majalisa ta amince da shi tiriliyan N25 ne, amma wanda ake aiki da shi tiriliyan N28.7. Ya ce, “A karon farko a tarihin Nijeriya, yau muna amfani da kasafi guda…
