16
Jun
Daga BELLO ABUBAKAR BABAJI Kwamishinan 'Yan sandan Jihar Kano, Ussaini Gumel ya ce bai taɓa ƙin girmama gwamnatin Jihar ba, biyo bayan kalaman Antoni Janar kuma Kwamishinan Shari'ar Jihar, Haruna Dederi a kansu na cewa suna ƙoƙarin yin tawaye gami da bijirewa shugabancin gwamnan Jihar, Abba Kabir Yusuf. A ranar Asabar da ta gabata ne, Dederi ya yi magana a kan hukumar inda ya bada misali da sanar da dakatar da bukukuwan sallah da ta yi ba tare da umurni ko sanar da gwamnatin Jihar ba wanda hakan ya sa suka nuna rashin jin daɗinsu ga hukuncin. Kwamishinan, ya musanta…
