Kasuwanci

Hukumar SON ta bada shaidar ingancin kaya ga kamfanoni 13 a Kano

Hukumar SON ta bada shaidar ingancin kaya ga kamfanoni 13 a Kano

Daga AMINA YUSUF ALI Hukumar nan mai tabbatar da ingancin kayayyaki ta Nijeriya ta miƙa takardun shaidar tantancewa da tabbatar da inganci (MANCAP) ga wasu kamfanoni 13 a Kano. Hakan ta faru ne ranar alhamis 23 ga Oktoba, 2021. A jawabinsa, Darakta Janar na hukumar SON, Malam Faruk Salim, wanda shugaban tsare-share na yanki, Mista Usman Muhammad ya wakilta, ya bayyana cewa, wannan shaidar tantancewar da tabbatar da ingancin kaya, (MANCAP) dole ce ga dukkan wani mai riƙe da ƙananan masana'antu ko kamfanoni.  Ya ƙara da cewa, ita takardar shaidar ta MANCAP ita ce shaidar da za ta tabbatar da…
Read More
Hattara: ‘Yan damfara sun buɗe haramtattun  shafukan yanar gizo na E-Naira – CBN

Hattara: ‘Yan damfara sun buɗe haramtattun  shafukan yanar gizo na E-Naira – CBN

Daga AMINA YUSUF ALI Babban Bankin Najeriya (CBN) ya gargaɗi al'ummar Najeriya a game da bullar wasu shafukan yanar gizo a kan E-Naira.  Wannan yana ƙunshe ne a cikin wani jawabi da Babban Bankin ya gabatar ranar Larabar da ta gabata. A cewar jawabin, tuni ma mazambatan suna can suna damfarar mutane. Wannan aika-aikar ta biyo bayan ƙaddamar da sabuwar fasahar hada-hadar kuɗi ta E-Naira da aka gabatar da ita ga 'yan ƙasar nan. Wadda shugaban ƙasa Muhammad Buhari ya ƙaddamar da ita a ranar Larabar da ta gabata, 25, ga watan Oktoba, 2021. A don haka, aka samu ɓullar…
Read More
Ku sauke farashin fiya wata ko a saka muku takunkumi, Ƙaramar Hukumar Keffi ga kamfanoni

Ku sauke farashin fiya wata ko a saka muku takunkumi, Ƙaramar Hukumar Keffi ga kamfanoni

Daga BASHIR ISAH Shugaban Ƙaramar Hukumar Keffi a jihar Nasarawa, Hon. Muhammad Baba Shehu, ya bada umarnin gaggawa kan a sauke farashin ruwan leda da aka fi sani da 'Pure Water' daga N20 zuwa N10 kamar yadda lamarin yake a baya. Baba Shehu ya bada wannan umarni ne a lokacin da ya yi wata ganawar gaggawa tare da 'yan kasuwa masu sarrafa fiya wata a yankin Ƙeffi a ofishinsa da ke sakatariyar ƙaramar hukumar a ranar Alhamis A cewar Baba Shehu, ƙarin farashin ruwan da kashi ɗari da 'yan kasuwar suka yi sun yi haka ne don amfanin kansu ba…
Read More
Buhari ya ƙaddamar da kuɗin intanet na e-Naira

Buhari ya ƙaddamar da kuɗin intanet na e-Naira

Daga BASHIR ISAH Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya ƙaddamar da kuɗin intanet na e-Naira ƙarƙashin kulawar Babban Bankin Nijeriya (CBN). Yayin ƙaddamarwar wadda ta gudana a Fadar Shugaban Kasa da ke Abuja a ranar Litinin, Shugaba Buhari ya yaba wa gwamnan CBN, Mr. Godwin Emefiele, bisa wannan cigaba na samar da sabon tsarin hada-hadar kuɗi a ƙasa. A nasa ɓangaren, Mr. Emefiele ya sanar da samuwar wani sabon tsarin kasuwanci mai suna “The 100 for 100 PPP – Policy on Production and Productivity,” wanda a cewarsa tsarin zai taimaka wa ƙasa gaya wajen rage dogaro da shigo da kayayyaki daga…
Read More
Buhari ya rushe hukumomin kula da hada-hadar man fetur da shugabanninsu

Buhari ya rushe hukumomin kula da hada-hadar man fetur da shugabanninsu

Daga AMINA YUSUF ALI A ranar litinin ɗin da ta gabata ne, dai gwamnatin tarayyar Najeriya, tare da sahalewar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta tabbatar da rushe Hukumomin kula da hada-hadar man fetur, DPR da PPPRA da kuma PEP. wato dai ta shafe su tas! Su Hukumomin kula da hada-hadar man fetur wani sashe ne na albarkatun man da yake da alhakin kula da farashi da kuma tattarawa tare da kasafta kuɗaɗen sashen albarkatun man fetur. Ministan albarkatun man fetur na Najeriya, Cif Timipre Sylva, shi ya bayyana haka a yayin wani taro na ƙaddamar da kwamitocin kula da hada-hadar…
Read More
Ko tashin gwauron zabin man fetur na duniya zai amfani Nijeriya?

Ko tashin gwauron zabin man fetur na duniya zai amfani Nijeriya?

Daga AMINA YUSUF ALI A ranar juma'ar da ta gabata ne, aka sanar da farashi ma fi tsada da gangar man fetur ta yi. Abinda ya kai aka fara sayar da kowacce gangar mai a kan farashin Dalar Amurka Tamanin da biyar ($85) a kan kowacce ganga. Abinda masana da masu bincike suka bayyana cewa, rabon da farashin ya yi tashin gwauron zabi kamar haka tun shekaru uku baya. Wato tun a watan  Oktobar shekarar 2018. Hasali ma dai, wannan shi ne karo na farko da farashin ya taɓa haura dalar ta Amurka tamanin ($80) in ji Kamfanin Brent oil,…
Read More
Kasuwanci da aikin gwamnati shirya wa rayuwar bayan ritaya ne – Sumayyah Sarina

Kasuwanci da aikin gwamnati shirya wa rayuwar bayan ritaya ne – Sumayyah Sarina

Daga AMINA YUSUF ALI Sumayyah Ibrahim Sarina ma’aikaciyar gwamnatin Jihar Kano ce sannan a lokaci guda kuma ’yar kasuwa. A tattaunarwata da Wakiliyar Manhaja, Amina Yusuf Ali, ta bayyana wa shafinmu na Kasuwanci hikimarta ta haɗa gudu da susar ɗuwawu. Ga yadda tattaunawar ta kasance: Za mu so ki gabatar da kanki.Sunana Sumayyah Ibrahim Sarina, Asalin iyayena 'yan ƙauyen Sarina ne da ke Ƙaramar Hukumar Garko da ke nan jihar Kano. Na yi makarantar Allo, Islamiya da kuma firamare duk a cikin  ƙwaryar birnin Kano. Bayan Kammala karatun firamare ɗi na, na wuce sakandiren gwamnatin tarayya ta kwana da ke minjibir,…
Read More
An nemi manoma su rungumi noma a matsayin sana’a

An nemi manoma su rungumi noma a matsayin sana’a

Daga SANI AHMAD GIWA An yi kira ga manoman jihar Kano da su himmatu wajen aikin noma da kiwo, kuma su mayar da shi na kasuwanci maimakon na ci kawai. Malam Issac Eni, wanda masani ne akan harkokin kasuwancin noma, kuma babban jami'in harkokin kasuwanci shi ne ya yi wannan kira a wani taron masu ruwa da tsaki da cibiyar Sasakawa tata shirya a jihar Kano. Cibiyar ta Sasakawa Global 2000 SAA ta shirya taron ne ga ɗaukacin manoma da ke kan tsarin nan na bunƙasa harkokin noma da kiwo na gwamnatin jihar Kano wanda ake yi wa laƙabi da KSADP a cibiyoyi biyar…
Read More
Basussuka: Bankin Duniya ya nema wa ƙasashe masu ƙaramin ƙarfi rangwame

Basussuka: Bankin Duniya ya nema wa ƙasashe masu ƙaramin ƙarfi rangwame

Daga AMINA YUSUF ALI A ranar litinin ɗin da ta gabata ne Shugaban bankin Duniya, David Malpass ya nemi arzikin ƙasashen da suke bin bashi da su ƙara ɗaga ƙafa ga ƙasashen da suke bin bashi.  Malpass ya bayyana cewa, abinda ya tilasta shi yin wannan kira mai kama da neman arziki shi ne, ganin yadda tattalin arzikin ƙasashe masu ƙaramin ƙarfi ya jijjiga a sakamakon annobar cutar Kwarona wacce ta jigata ƙasashen Duniya a shekarar 2020. A cewarsa, cin basussukan shi kaɗai ne abinda zai taimaka wajen farfaɗo da tattalin ƙasashen tare da taimaka musu wajen yaƙi fatara da…
Read More
Garin Bauchi zai samu tagomashin sabon gidan radiyo da talabijin

Garin Bauchi zai samu tagomashin sabon gidan radiyo da talabijin

Daga BAKURA K. MUHAMMAD a Bauchi Wani kamfani mai zaman kansa da ake wa laƙabi da ‘Eagle Broadcasting Corporation’ zai kafa gidan radiyo a garin Bauchi. Haka ya biyo bayan sahalewar da Shugaban Ƙasa, Muhammdu Buhari ya yi da lasisin kafa gidan radiyon. Wannan kyakkyawar niyya tana ƙunshe cikin wata sanarwar da aka raba wa manema labarai da mashawarcin kamfanin, Abdul Ahmad Burra ya fitar.Sanarwar ta kuma bayyana cewar, Shugaban ƙasa ya sake amincewa da kafa wani sabon gidan Talabijin mai dogon zango zuwa ƙasashen ƙetare, (International Television Station). Shugaba Muhammadu Buhari ya amince wa kamfanin ne ya kafa gidan…
Read More