02
May
Daga MUHAMMADU MUJTABA USMAN a Kano Blueprint Manhaja ta samu zarafin zantawa da Shugaban Majalisar Malamai na Arewa, Sheikh Ibrahim Khalil akan wasu muhimman alamura da suka shafi siyasa kai-tsaye, har ma da addini da kuma dalilinsa na daɗewa bai je umara ba da kuma dalilinsa na neman zama Gwamnan Jihar Kano a jamiyarsa ta ADC a kakar zaɓe mai zuwa ta 2023. Sannan kuma ya faɗi dalilin da ya sa ake ce wa mutanan kirki su shigo siyasa da gaskiyar lamarin da sauran batutuwa da wakilinmu, Muhamadu Mujitaba bin Usman, ya tattauna da shehin malamin a gidansa da ke…
