11
Oct
Daga Ibrahim Hamisu, Kano Malam Abubakar Sadik Umar wani haziƙin mtashi ne ɗan baiwa da ya ke gyaran takalmi a zamanance a cikin ƙwaryar Birnin Kano. A hirarsa da Wakilin Manhaja, Ibrahim Hamisu a Kano, za ku ji irin yadda tsohon ɗan takarar Gwamna na Jihar Kano ya bayyana irin yadda ya ke gyara wa manyan mutane a Nijeriya takalmansu da kuma yadda ya ke biyan ma'aikatansa albashin Naira 350,000 a wata. Ku biyo mu. Za mu so ka gabatar mana da kanka?Sunana Abubakar Sadik Umar. An haife ni a shekarar 1973, a ƙaramar hukumar Gwaram, ta jihar Jigawa. Na yi…
