05
Jun
Daga CMG HAUSA A yayin bikin "Ranar Muhalli ta Duniya" da aka yi a yau Lahadi, an kaddamar da "Aikin kafofin watsa labarai na kare muhalli na Sin da Afirka" a hukumance, wanda sashen babban gidan rediyo da talabijin na ƙasar Sin wato CMG dake nahiyar Afirka ya ƙaddamar a Nairobi, babban birnin ƙasar Kenya. A yayin bikin ƙaddamar da aikin, CMG da muhimman kafofin watsa labaru na wasu ƙasashen Afirka da dama, sun gabatar da shawarar "Yin murya domin muhallin halittu" tare, inda aka yi kira ga kafofin watsa labaru na ƙasar Sin da na Afirka da su haɗa…
