15
Aug
Daga BELLO A. BABAJI a Abuja A ranar Lahadi, 16 ga watan Agusta, 2026 ne ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal za ta kara da Manchester City a wasan neman lashe kofin ƙasa, wato FA Community Shield na 2026. Hakan na zuwa ne ƙasa da mako guda da za a buɗe kakar wasannin Premier League ta ƙasar Birtaniya ta 2026/2027. Arsenal, wadda ta lashe Premier League a kakar da ta gabata, za ta kara da ƙungiyar Man City da ta lashe kofin FA Cup bayan ta doke Chelsea a watan Mayu. Ana buga wasan Community Shield ne dai a tsakanin ƙungiyar…
