Editor

9513 Posts
A sake duba yanayin huɗubarmu a ƙasar Hausa

A sake duba yanayin huɗubarmu a ƙasar Hausa

Daga MUHAMMAD AMINU IDRIS Huɗubar Jumu'a ko cin muntunci? Huɗubar Jumu'a ko hassada? Huɗubar Jumu'a ko bidi'a? Na ga wani Malami kuma Dakta, ban sani ba ko na ilimi ne ko na likitanci ne, ya yi sama da awa ɗaya a kan munbarin Jumu'a yana cin mutuncin ɗan uwanshi malami kuma Farfesa, kuma wai da sunan huɗubar jJumu'a yake yi! Lallai wannan abin kunya ne, abin baƙinciki ne kuma abin a yi Allah wadarai da shi ne tunda da sunan Musulnci yake yi. Annabi (SAW) ya yi gaskiya da ya ce: "babu ilimi idan babu aiki da shi." Kuma ya…
Read More
Kisan ‘yan maulidi: Dole ‘yan Arewa a koyi amsa amo in har ana son a dinga ƙwatar haƙƙi

Kisan ‘yan maulidi: Dole ‘yan Arewa a koyi amsa amo in har ana son a dinga ƙwatar haƙƙi

MUHAMMAD TAJAJJINI ƊAN TIJJANI Kisan da Sojijin ƙasar nan suka yi wa Musulmi 'yan bikin Maulidi a Tudun Biri dake ƙaramar hukumar Igabi a Jihar Kaduna ta hanyar jefa musu bom har sau biyu wanda hakan ya jawo asarar rayuka wajen 100 kuma ya jikkata dubbai abin Allah wadai ne. Na ji da yawa wasu na kwatanta irin yadda za ta kasance da wannan ganganci da rashin hankalin ya faru a kudancin Najeriya bori da tanshintashinan da zai biyo baya daga matasansu da kafofin yaɗa labaransu na rashin yarda ko kaɗan da al'amarin. Wasu a nuna rashin jin daɗinsu na…
Read More
Ƙasashe 153 sun marawa Gazawa kan Yahudawa

Ƙasashe 153 sun marawa Gazawa kan Yahudawa

Tare da NASIRU ADAMU EL-HIKAYA Kwanaki da makonni wataqila ta kai ga watanni a na cigaba da ruwan boma-bomai kan al'ummar Gaza da ya biyo bayan wani hari da 'yan HAMAS su ka kai kan yankunan matsunan Isra'ila a ranar 7 ga watan Oktoba da ya yi sanadiyyar mutuwar ɗaruruwan Yahudawa ko mazauna Isra'ila. Haƙiƙa mafiya yawan duniya na ba wa Falastinawa gaskiya da nuna sun daɗe su na shan azaba a hannun Isra'ila kai tun ma kafa Isra'ila a yankin su a 1948. Ukubar da Falastinawa ke sha ta sa zuciyar yawancin su ta bushe da daina ɗaukar mutuwa…
Read More
Kotu da sahale wa Tukur Mamu ganin likitansa

Kotu da sahale wa Tukur Mamu ganin likitansa

Daga BASHIR ISAH Mai Shari'a Inyang Ekwo na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ya amince da buƙatar Tukur Mamu na ba shi damar ganin likitansa saboda rashin lafiya da ake zargin yana fama da shi. A hukuncin da ya yanke yayin zaman kotun, Alƙali Ekwo ya ba da umarni kan a bai wa likitan Mamu damar ya duba shi ƙarƙashin kulawar tawagar hukumar DSS. Alƙalin ya amince da bayanan lauyan Mamu, Johnson Usman, inda ya nuna 'yancin da wanda yake karewa yake da shi na ganin likitansa don kula da lafiyarsa. Daga bisani, Alƙalin kotun ya ɗage ci gaba…
Read More
Harin Tudun Biri: Nan ba da jimawa ba za mu bayyana sakamakon bincikenmu – Babban Hafsan Tsaro

Harin Tudun Biri: Nan ba da jimawa ba za mu bayyana sakamakon bincikenmu – Babban Hafsan Tsaro

Daga BASHIR ISAH Babban Hafsan Tsaro na Nijeriya, Janar Christopher Musa, ya bai wa 'yan ƙasa tabbacin cewa ba da daɗewa ba za a bayyana sakamakon binciken da suke gudanarwa game da harin kuskuren da sojoji suka kai ƙauyen Tudun Biri a Jihar Kaduna kwanan nan. Sama da mutum 100 ne suka mutu sannan wasu da dama sun jikkata sakamakon harin bayan da jirgin sojiji mara matuƙi ya jefa wa masu maulidi bom har sau biyu a Tudun Biri. Domin gano haƙiƙanin abin da ya faru hakan ya sa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bada umarnin a gudanar da bincike…
Read More
Rahoton Tattalin Arzikin Afirka na 2023 ya nuna buƙatar gyaran fuska a nahiyar don samun ci gaba mai ɗorewa

Rahoton Tattalin Arzikin Afirka na 2023 ya nuna buƙatar gyaran fuska a nahiyar don samun ci gaba mai ɗorewa

Rahoton Tattalin Arziki na Afirka 2023 (ERA 2023) ya bayyana cewa, akwai buƙatar yin ƙwarya-ƙwaryan gyaran fuska domin samun ci gaba mai ɗorewa da kuma jajircewa don cimma nasarar da ake fatan gani. Har ila yau, rahoton ya ce: "Manufofin masana'antun da suka bunƙasa na buƙatar mayar da hankali ga sassan biyu da kuma samun daidaitattun abubuwa na yau da kullum. Sannan yana da mahimmanci ƙasashen yankin su gano ingantattun hanyoyin haɗin kai da dabarun aiwatar da manufofin ci gaba don haɓaka harkokin masana'antu." Rahoton mai taken: “Gina gurbin Afirka da ya dace wajen bunkasa tattalin arzikin duniya”, wanda Darakta…
Read More
Dandalin shawara: Ƙawa nake so kyakyawa kuma mai kuɗi

Dandalin shawara: Ƙawa nake so kyakyawa kuma mai kuɗi

Daga AISHA ASAS Salam. Asas ina wuni. Ya aiki. Ki daure ki amsa tambaya ta don Allah. Tun kwanaki na yi ta turo wa kina share ni. Don darajar iyayenki ki duba lamari na. Na kasance tun Ina ƙarama ban yi sa'ar ƙawaye ba, don ba su so na saboda Allah. Da na girma suka yi ta min ababe da dama na cutarwa. Har na haƙura a farko, sai dai na ce bari na nemi ki shawara, don Allah yadda zan samu ƙawa ta gari, mai kyau kuma wadda gidansu masu kuɗi ne, don kada ta so ni don abinda…
Read More
Babu wanda rashin sa a Kalankuwar KILAF zai sa ta kassara – Abdulkareem Muhammad

Babu wanda rashin sa a Kalankuwar KILAF zai sa ta kassara – Abdulkareem Muhammad

Daga MUKHTAR YAKUBU a Kano Bayan kammala taron kalankuwa tare da bajekolin finafinan Afirka na wannan shekara KILAF AWARD 2023, da aka gudanar daga 21 zuwa 26 na watan Nuwamba da ya gabata, wakilin mu ya ya yi tattaunawar musamman da Malam Abdulkareem Muhammad wanda shi ne shugaban shirya Kalankuwar Afirka da ake yi duk shekara a Kano wanda ake yi wa laqabi da 'Kano Indigenous Languages Of Africa Film Market and Festival' KILAF Award wadda kamar kowacce shekara a bana an shirya bikin kuma an yi an kammala lafiya. Don haka sai ku biyo mu ku ji yadda tattaunawar…
Read More
Lokacin Hunturu: Matakan da suka wajaba a ɗauka don zama lafiya

Lokacin Hunturu: Matakan da suka wajaba a ɗauka don zama lafiya

A duk lokacin da aka shiga hunturu, wato lokacin sanyi da iska, wani lokaci ne da yanayi kan canja, wanda kowa da irin yadda yanayin yake zuwa masa, ta yadda wasu sukan samu kansu cikin wani yanayi na ƙunci, wasu kuma a wannan lokaci ne suka fi samun jin daɗin yanayi ta rayuwarsu gaba ɗayanta. Lokacin hunturu, lokaci ne na tsananin sanyi, iska da kuma ƙura, kuma wannan yanki namu na Arewa ne abin ya fi tsanani, ta yadda wasu lokuta ma hatta yanayin samaniya kan canja, a kan yi hadarin sanyi kamar yadda ake yin hadarin ruwan sama. Lokacin…
Read More
Fabrairu INEC za ta sake zaɓen wasu mazaɓu da na cike-gurbi – Shugaban INEC

Fabrairu INEC za ta sake zaɓen wasu mazaɓu da na cike-gurbi – Shugaban INEC

Daga BASHIR ISAH Ya zuwa watan Fabrairu na baɗi Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ke sa ran sake zaɓuɓɓuka a wuraren da akwai buƙatar haka a sassan ƙasa. Shugaban hukumar na ƙasa, Mahmoud Yakubu, shi ne ya bayyana haka a wajen taron da suka yi da jam'iyyum siyasa a ranar Litinin. “Game da zaɓen cike gurbi, idan ba a manta ba a jawabin da na yi a lokacin rantsar da Kwamishinonin Zaɓe (RECs) haɗe da taron zangon ƙarshe da muka yi da baƙi ɗaya kwamishinonin zaɓe na ƙasa, na ce hukumar za ta gudanar da zaɓe domin cike guraben da…
Read More