Editor

9513 Posts
Ma’aikata ne matsalar hanyar Bachaka zuwa Dankirya a Kebbi – Alh. Umar Dankirya

Ma’aikata ne matsalar hanyar Bachaka zuwa Dankirya a Kebbi – Alh. Umar Dankirya

Daga JAMIL GULA a Kebbi 'Yan kasuwa da ke hada-hada kan hanyar garin Bachaka da ke kan iyakokin Nijeriya da Jamhuriyar Nijar a ɓangaren Jihar Kebbi sun koka bisa yadda jami'an tsaro suka mayar da su waɗansu shanun tatsa. Alhaji Umar Ɗankirya ɗaya daga cikin shugabannin 'yan kasuwa da ke sayar da abinci ne ya bayyana haka a wata zantawa da wakilinmu a garin Bachaka ƙarshen makon da ya gabata. Alhaji Umar ya ce jami'an tsaro da suka haɗa da 'yan sanda da masu hana fasakwabri da jami'an shige da fice da na farin kaya da ke aiki kan wannan…
Read More
Na biya wa mutum shida Umara saboda murnar zagayowar Mauludin Manzon Rahama – Sharif Sidi Abdulkaqadir

Na biya wa mutum shida Umara saboda murnar zagayowar Mauludin Manzon Rahama – Sharif Sidi Abdulkaqadir

Daga MUHAMMADU MUJJITABA a Kano Alhaji Sharif Sidi Abdulqadir Sarkin Baƙi, Fitaccen sharifin nan wanda ke kashe miliyoyin nairori wajen tallafa wa maqota sama da 400 a abinci a duk wata da kuma yin hidima ta maqudan kuɗaɗe a wajen shirya katafaren Mauludi da kuma raba kuɗaɗe da kayayyaki da kujerun Makkah duk shekara. Ya ce wannan karon ya biya wa muta ne biyar waɗanda suka samu cin gasa da yake shiryawa a duk Maulidi na waɗanda suka sa wani suna ko dai sunan da ya dace da sunayen iyalan gidan Manzon Allah ko kuma sunayen da ya dace da…
Read More
Kamfanin NNPCL ya gargaɗi masu ɓoye man fetur

Kamfanin NNPCL ya gargaɗi masu ɓoye man fetur

Daga AMINA YUSUF ALI Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya gargaɗi jama'ar ƙasar Nijeriya da su kiyayi sayen mai suna adanawa, don tsoron fuskantar ƙaranci da ƙarin farashin man. Wannan gargaɗi ya biyo bayan ƙaruwar jerin motoci ne a gidajen mai a sassan ƙasar a 'yan kwanakin nan. NNPC, ya ce yin gargaɗin ya zama wajibi, bisa la'akari da yadda aka fara ganin layukan ababen hawa a gidajen mai a birnin Ikko, cibiyar kasuwancin ƙasar, da birnin tarayya Abuja da dai sauran wasu garuruwa na Nijeriyar. Wata sanarwa da kamfanin man ya fitar, ta ba wa 'yan Najeriya tabbaci,…
Read More
Ribar dimukraɗiyya sai hamdala a Zariya, amma a ƙara duba mata – Hajiya Salamatu

Ribar dimukraɗiyya sai hamdala a Zariya, amma a ƙara duba mata – Hajiya Salamatu

Daga ISAH GIDAN BAKKO a Zariya Wata fitacciyar 'yar siyasa a Jam'iyyar APC a ƙaramar hukumar birnin Zariya, Hajiya Salamatu ta bayyana yadda wasu zaɓaɓɓu ke rabon ribar dimukuraɗiyya a gundumomi goma sha uku a ko ƙaramar hukumar Zariya sai dai ta koka na yadda mata ba a yayyafa masu kamar yadda ake yayyafa wa maza ba a cewarta. Hajiya Salamatu ta ci gaba da cewa duk wani ɗan siyasa da kuma waɗanda ba ma siyasar suke yi ba, ya san jam'iyyar APC ta yi sa'ar samun wakilai guda biyu da suka san yadda al'umma suka yi amfani da damar…
Read More
Ɗaura aure ba bisa ƙaida ba: Kotu ta aike da ango da amarya da waliyyansu zuwa gidan gyaran hali

Ɗaura aure ba bisa ƙaida ba: Kotu ta aike da ango da amarya da waliyyansu zuwa gidan gyaran hali

Daga WAKILINMU Kotun Shari’ar Musulunci dake zama a ƙofar fada a Haɗejia ƙarƙashin mai shari’a Aliyu Muhammad Kwalam ta soke wani aure da aka yi ba bisa ƙa’ida ba, inda ake zargin wani saurayi da budurwa sun ɗaura wa kan su. Waɗanda ake tuhumar su 5 sun haɗa da Angon da Amarya da Waliyyansu da kuma mai masaukin baƙi. A cewar ɗan sanda mai gabatar da ƙara sufeta Ya'u Ismail ana tuhumar aikata laifuka 3 da suka haɗa haɗin baki da tada hankalin jama’a laifin da ya saɓa wa sashen doka na 122. Da kuma laifin karya dokar musulunci ta…
Read More
Bankin Fidelity ya dakatar da tura kuɗi ta Opay da sauransu

Bankin Fidelity ya dakatar da tura kuɗi ta Opay da sauransu

Daga AMINA YUSUF ALI Bankin kasuwanci na Nijeriya, Bankin Fidelity ya toshe ƙananan bankuna kamar OPay, Palmpay, Kuda, da Moniepoint saboda rashin tantance masu ajiyarsu. Rashin sanin masu ajiya KYC na waɗancan ƙananan bankuna ya fiye sako-sako abinda yake jawo matsalar zamba a bankuna.  Wannan dalili ne ya sa banki na Fidelity ya toshe tiransifar kuɗi zuwa bankunan Moniepoint, Kuda, OPay, da PalmPay, a cewar wasu da suke da masaniya mai ƙarfi a kan lamarin.  A satin da ya gabata ne dai wasu masu ajiya da bankin Fidelity suka lura da cewa, an cire sunayen waɗancan ƙananan bankuna daga cikin…
Read More
Barcelona ta haɗa maki tara a wasa uku a gasar Zakarun Turai

Barcelona ta haɗa maki tara a wasa uku a gasar Zakarun Turai

Daga MAHDI M. MUHAMMAD A wasan da Ferran Torres ya zura ƙwallo ya bayar da ɗaya aka zura a raga a bai wa Barcelona damar doke Shakhtar Donetsk da ci 2-1. Ƙungiyoyin sun buga wasa na uku-uku a cikin rukuni na takwas a Champions League. Torres ne ya fara cin ƙwallo a minti na 28 da take leda, bayan da ya Fermin Lopez ya buga ƙwallo ta gefen raga sai ta koma ta wajensa shi kuma ya zura a raga. Daga baya tsohon ɗan wasan Manchester City, ya bai wa Lopez ƙwallon da ya zura a raga a minti takwas…
Read More
Ku yi wa duk wanda aka kawo ɗauke da raunin bindiga magani kafin neman rahoton ‘yan sanda, umarnin IGP ga ma’aikatan lafiya

Ku yi wa duk wanda aka kawo ɗauke da raunin bindiga magani kafin neman rahoton ‘yan sanda, umarnin IGP ga ma’aikatan lafiya

Daga BASHIR ISAH Muƙƙadashin Babban Sufeton 'Yan Sanda, IGP Olukayode Egbetokun, ya bai wa ma'aikatan kula da lafiya a faɗin ƙasa umarni a kan su riƙa yi wa duk wani da aka kawo asibiti ɗauke da raunin bindiga magani ba tare da neman rahoton 'yan sanda ba. Egbetokun ya ba da wannan unarnin ne tare kuma da kiran ma'aikatan kiwon lafiya da su wayar da kan 'yan kan wannan batu. IGP ya ba da umarnin ne bisa la'akari da Dokar wajabta kula da masu ɗauke da raunin bindiga ta 2017. Umarnin na ƙunshe ne cikin wata sanarwar cikin gida mai…
Read More
An naɗa sabon Magajin Garin Zazzau

An naɗa sabon Magajin Garin Zazzau

Daga BASHIR ISAH Masarautar Zazzau ta naɗa Alhaji Mu'azu Nuhu Bamalli a matsayin sabon Magajin Garin Zazzau. Bayanin naɗin na ƙunshe ne cikin sanarwar da masarautar ta fitar a ranar Juma'a mai ɗauke da sa hannun Jami'in Yaɗa Labarai, Abdullahi Aliyu Kwarbai. Alhaji Mu'azu yayan tsohon Magajin Garin Zazzau, Ambasada Mansur Nuhu Bamalli ne wanda Allah Ya yi wa rasuwa a ranar Juma'a ta makon jiya. Kafin sabon naɗin nasa, Alhaji Mu'azu Nuhu Bamalli shi ne Baraden Zazzau. Sabon Magajin Garin na Zazzau Darakta ne a Babban Bankin Nijeriya kuma ƙani ga Sarkin Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli, CFR A…
Read More
Emefiele ya faɗa komar EFCC jim kaɗan bayan kuɓuta daga hannun DSS

Emefiele ya faɗa komar EFCC jim kaɗan bayan kuɓuta daga hannun DSS

Daga BASHIR ISAH A halin da ake ciki, tsohon Shugaban Babban Bankin Nijeriya (CBN), Godwin Emefiele, na tsare a hannun Hukumar yaƙi da rashawa ta EFCC don amsa tabayoyi da fuskantar bincike. Majiyarmu ta ce ta samu tabbacin Emefiele na can babban ofishin EFCC da ke Jabi, Abuja, bayan da jami'anta suka ɗauke shi cikin dare a ranar Alhamis jim kaɗan bayan da hukumar DSS ta sako shi. Majiya mai tushe ta ce EFCC ta damƙe Emefiele ne bisa zargin aikata ba daidai ba a lokacin da yake shugabancin CBN. “Tabbas, yanzu haka Emefiele na tsare a hannunmu (EFCC), a…
Read More