22
Jun
Daga MAHDI M. MUHAMMAD Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Atiku Abubakar, da jam’iyyar Labour sun caccaki shugaba Bola Ahmed Tinubu da cewa ba Nijeriya ce kaɗai ke fuskantar irin wannan matsanancin yanayi da ake ciki ba. Idan za a iya tunawa, Tinubu a lokacin da yake karɓar tawagar 'yan majalisar dokokin ƙasar da suka zo taya shi murnan bikin Babbar Sallah, a daren ranar Litinin, ya ce, duk da cewa akwai talauci da wahalhalu a ƙasar, ba Nijeriya ce kaɗai ke fuskantar irin wannan matsalar ba, inda ya gargaɗi masu laifi kan lalata hanyoyin jirgin…
