11
Sep
Shugaba Joe Biden na ƙasar Amurka, ya yaba da shugabancin da Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu, ke yi wa ƙungiyar raya tattalin arzikin ƙasashen Afirka ta Yamma (ECOWAS). Biden ya jinjina wa Tinubun ne la'akari da ƙoƙarin da ke ECOWAS ke yi wajen maido da tsarin mulkin dimokraɗiyya a ƙasar Nijar. Biden ya ce jajircewar da Tinubu ke yi wajen kare tsarin dimokuraɗiyya a Nijar da ma yankin Afirka ta Yamma baki ɗaya abin a yaba ne. Ya byyana haka ne yayin ganawarsu da Tinubu a wajen taron G20 da ya gudana a Delhi, Kasar Indiya. Cikin sanarwar da ta fitar…