17
Aug
Daga BELLO A. BABAJI a Abuja Wanda aka sake zaɓa a matsayin Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya ce ya umarci Antoni Janar na jihar da ya janye ƙarar da suka shigar akan Hukumar Hana yi wa Tattalin Arziƙin Ƙasa Ta'annati EFCC, bisa rufe asusun bankin gwamnatin jihar gabanin zaɓen da aka gudanar a ranar Asabar. Adeleke ya bayyana haka ne a wata hira da gidan talabijin na Channels a ranar Lahadi, sa'o'i bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar da Hukumar Zaɓe (INEC) ta yi. Yayin da aka masa tambaya kan halin batun rikicin siyasa…
