03
Jan
Tare da NASIRU ADAMU EL-HIKAYAWannan tambaya ce da ni marubuci na yi wa kai kuma na ke son ba da amsa da kai na. Da farko ma na so kai tsaye na radawa rubutun nan suna "Ina taya daliban Kankara murnar sace su!." Gaskiya zai iya yin ma'ana idan a ka ce sace 'yan makarantar nan da duk alamu ke nuna 'ya'yan talakawa ne ya jawo hankalin duniya ya koma kan su. Hatta mutan kudancin Najeriya sun ciccije sun koyi yanda a ke furta Kankara a jihar Katsina. Yanzu ka na shiga yanar gizo ka rubuta Kan...a injin bincike za…