Da yake jawabi yayin ƙaddamarwar, Shugaba Muhammadu Buhari ya ce a tsakanin shekaru 10 da suka gabata, Nijeriya ta tafka hasarar damar zuba jari na kimanin Dala bilyan $50 saboda rashin tabbas da rashin tabbatar da dokar PIB ya haifar.

Da yake jawabi yayin ƙaddamarwar, Shugaba Muhammadu Buhari ya ce a tsakanin shekaru 10 da suka gabata, Nijeriya ta tafka hasarar damar zuba jari na kimanin Dala bilyan $50 saboda rashin tabbas da rashin tabbatar da dokar PIB ya haifar.