10
Jan
ABDULAZIZ TIJJANI BAKO (PhD) Umurni na farko da Allah (SWT) ya bai wa Annabi (S.A.W) a Kurani shi ne ya yi karatu (Ikra' bismi rabbikalladhi khalak: Yi Karatu! Da sunan Ubangijinka, wanda Ya halicci komai da komai). Wannan aya karara ta nuna cewa daya daga cikin abinda ya fi komai muhimmanci ga rayuwar dan’adam shi ne ilimi. A inda mishkilar take shi ne sau da yawa mutane suna dauka cewa a musulunci idan ana maganar ilimi, kawai zallan ilimin addini a ake magana, wanda hakan kuma kuntata fahimta ne. Ko shakka babu idan ana maganar ilimi a addinin musulunci ana…
