23
Feb
Daga MAHDI M. MUHAMMAD Ƙungiyar Ƙwadago ta Nijeirya ta ce babu gudu babu ja da baya kan zanga-zanagar da ta shirya gudanarwa a faɗin ƙasar. ’Yan ƙwadagon na martani ne ga Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) bisa gargaɗin da ta yi cewa ƙungiyar ta dakatar da ƙudirin da ta gabatar na zanga-zangar da ta shirya gudanarwa a ranakun 27 da 28 ga watan Fabrairu. A baya dai hukumar ta shawarci ƙungiyar ƙwadago ta Nijeriya NLC da takwararta ta TUC da su janye matakin da suka ɗauka, inda ta ce hakan zai tabbatar da zaman lafiya a faɗin ƙasar. Sai…
