Kasuwanci

‘Yan Arewa sama da 20,000 sun samu aikin a MTN sanadiyyar Amina Magaji Danbatta – Dr. Sarari

‘Yan Arewa sama da 20,000 sun samu aikin a MTN sanadiyyar Amina Magaji Danbatta – Dr. Sarari

Daga IBRAHIM HAMISU a Kano Ƙungiyar abokan mu'amala da kamfanin MTN a Arewa, wato Customer Acquisition Partners CAP, sun gudanar da taron karramawa ga Hajiya Amina Usman Danbatta wacce ta riƙe Babbar Manajan Kamfanin MTN a yankin arewacin Nijeriya. Taron ya gudana ne a ranar Asabar da ta gabata a Bristol Hotel da ke cikin birnin Kano. Kafin yajiye aikinta a ranar 31 ga Oktoban 2023, Hajiya Amina ta shafe shekara 21 tana aiki da Kamfanin MTN a matsayin manaja a shiyyar Arewa. Dr. Ahmad Muhammad Sarari shi ne shugaban Kamfanin Sarari Clasiq, ya bayyana cewa dauba irin gudunmwar da…
Read More
Gwamna Lawal ya nuna alhini kan mutuwar Shugaban Access Holdings, Herbert Wigwe

Gwamna Lawal ya nuna alhini kan mutuwar Shugaban Access Holdings, Herbert Wigwe

Daga BASHIR ISAH Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana mutuwar Babban Shugaban Kamfanin Access Holdings plc, Herbert Wigwe, a matsayin babban rashi ga masana'antar banki a Nijeriya. Cikin sanarwar manema labarai da ya fitar ta hannun kakakinsa, Sulaiman Bala Idris ranar Lahadi a Gusau, babban birnin jihar, Lawal ya nuna alhininsa game da rasuwar Herbert Wigwe. Marigayin ya ra su ne a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu da ya rutsa da shi da matarsa da kuma ɗansa a California ta ƙasar Amurka. A cewar Lawal, “Da rasuwar ' Wigwe, na yi rashin aboki wanda ya bada gudummawa matuƙa…
Read More
Hauhawar Farashi: Dole gwamnoni su sauke nauyin da ke kansu – Fasua

Hauhawar Farashi: Dole gwamnoni su sauke nauyin da ke kansu – Fasua

Daga WAKILINMU An nuna buƙatar da ke gwamnonin jahohin ƙasar su duba tare da sauke nauyin al'umma da ya ɗauru a kansu domin samun daidaiton rayuwa Mai bai wa Shugaban Ƙasa shawara kan sha'anin tattalin arziki, Mr Tope Fasua ne ya yi wannan kira. A cewarsa, ya zama wajibi gwamnonin jihohi su sauke nauyin da ya rataya a wuyansu ta hanyar amfani da kuɗaɗen da gwamati ke ba su wajen biyan basussukan albashi, fansho, haƙƙoƙin ‘yan kwangila da tallafi. Tope ya ci gaba da cewa, “A ƙarshen makon nan na yi bincike a kasuwanni kan hauhawar farashin ababen masarufi, abin…
Read More
Yadda farashin kayan gwari ke hauhawa a Kebbi

Yadda farashin kayan gwari ke hauhawa a Kebbi

Daga Jamil Gulma a Birnin Kebbi Kayan gwari waɗansu kayan amfanin gona ne da mafi akasarinsu a kan sarrafa su ne a miya, waɗanda kuma ke da lokacin araha da kuma tsada da suka haɗa da tumatir, ataruhu, tattasai, albasa kabeji, sure ko yakuwa (taushe) alayyafo, guro, kabushi da dai sauransu. Ana noma kayan gwari a yankunan arewacin Nijeriya, musamman a vangarorin da ke da fadama ko dausayi da qoramu, inda kusan kowacce jiha a Arewa akwai wani yanki da a ke iya samun su, sai dai kawai waɗansu yankunan sun fi waɗansu. Tsadar kayan masarufi ba sabon abu ba…
Read More
Tsaro: Tsarin da ake bi ba shi da tasiri – Kakakin Majalisar Wakilai

Tsaro: Tsarin da ake bi ba shi da tasiri – Kakakin Majalisar Wakilai

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Kakakin Majalisar Tarayya, Abbas Tajuddeen ya bayyana a ranar Talata cewa Majalisar Tarayya za ta yi taro na musamman dangane da gagarimar matsalar tsaron da ta addabi Nijeriya baki daya. Ya bayyana haka yayin da aka koma zaman majalisa, inda ya ke cewa matsalar tsaro a kasar nan ta yi muni kuma ta kazanta matukar gaske. “Ina bada shawarar gudanar da Taron Majalisar Tarayya kan Matsalar Tsaro. Taron zai kasance ya zama wurin da za a bijiro da shawarwari daga bakin masu ruwa da tsaki a bangarori da dama, kamar jami’an tsaro, sarakunan gargajiya,…
Read More
Farashin man fetur zai sauka, inji Gwamnan CBN

Farashin man fetur zai sauka, inji Gwamnan CBN

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Farashin man fetur a Nijeriya zai daidaita a bana yayin da matatun mai na gwamnati da na masu zaman kansu suka fara aiki. Gwamnan Babban Bankin Nijeriya, Olayemi Cardoso ya bayyana haka. Ya yi magana ne a ranar Laraba, 24 ga watan Janairu, a wajen kaddamar da Kungiyar Tattalin Arzikin Kasa ta Nijeriya (NESG) 2024 Rahoton Muhimmanci na Macroeconomic Outlook a Legas. Mista Cardoso ya ce, ana sa ran daidaitawa ko rage farashin man fetur yana da tasiri mai nisa a sassa daban-daban, yana ba da gudummawa sosai ga ingantaccen tattalin arziki da juriya…
Read More
Tarar Kwastom babu-gaira babu-dalili ce babban matsalarmu – Ƙungiyar ’yan kasuwar Arewa

Tarar Kwastom babu-gaira babu-dalili ce babban matsalarmu – Ƙungiyar ’yan kasuwar Arewa

Daga JOHN D. WADA, A Lafiya A kwanan nan ne  dai wata hadaddiyar kungiyar ‘yan kasuwar arewacin kasar nan bakidaya da ake kira Northern Traders Association a turance wadda ta kunshi duka jihohin arewa na kasar nan 19 ta gudanar da wani gagarumin taron ta a garin Lafiya babban birnin jihar Nasarawa don tattauna wasu matsaloli da kalubale dake addabar ‘ya’yan kungiyar bakidaya. A jawabinsa na maraba Shugaban kungiyar na kasa alhaji Baba Usman Jos wanda mataimakinsa Alhaji Jahi Abdullahi ya wakilce shi ya bayyana cewa, kungiyar ta ga ya dace ne ta hada babban taron don samun damar tattauna…
Read More
Gombe na gab da zarta Kano a fuskar kasuwanci – Adamu Baba

Gombe na gab da zarta Kano a fuskar kasuwanci – Adamu Baba

Daga MOHAMMED ALI a Gombe Bayan dogon nazari da ya yi, fitaccen matashin dan kasuwan nan na Gombe, Alhaji Adamu Baba, sai ya yanke hukunci cewa, Jihar Gombe na gab da kamo Kano wajen kasuwanci, kuma nan da shekaru uku ko biyar masu zuwa, za ta zarta cibiyar kasuwancin ta Arewa. Dan kasuwar ya yi wannan kiyasin ce da yake hira da  wakilinmu a harabar wajen kasuwancinsa a Gombe City Stores, da ke tsakiyar birnin Gombe ranar Jumma’ar da tagabata, yana mai cewa, “ko shakka babu ganin yadda hada-hadar kasuwanci da cinakayya ke qara bunkasa a kullum a wannan Jihar…
Read More
Ƙungiyar ’Yan Kasuwar Arewa sun gudanar da babban taro a Nasarawa

Ƙungiyar ’Yan Kasuwar Arewa sun gudanar da babban taro a Nasarawa

Daga JOHN D. WADA a Lafiya A ’yan kwanan nan ne wata hadaddiyar Kungiyar 'Yan Kasuwar Arewacin Kasar nan bakidaya da ake kira 'Northern Traders Association' a Turance wadda ta kunshi duka jihohin arewa na kasar nan 19 ta gudanar da wani gagarumin taron ta a garin Lafiya babban birnin jihar Nasarawa don tattauna wasu matsaloli da kalubale da ke addabar ’ya’yan kungiyar bakidaya. A jawabin sa na maraba Shugaban kungiyar na kasa alhaji Baba Usman Jos wanda mataimakin sa alhaji Jahi Abdullahi ya wakilce shi ya bayyana cewa kungiyar ta ga ya dace ne ta hada babban taron don…
Read More
Gwamnatin Tarayya ta sahale wa kamfanoni bakwai da su rarraba man Ɗangote

Gwamnatin Tarayya ta sahale wa kamfanoni bakwai da su rarraba man Ɗangote

Daga AMINA YUSUF ALI A halin yanzu dai manyan kamfanonin dillancin mai guda bakwai da muke da su a Nijeriya sun yi rajista tare da kamfanin tace man Dangote domin rarraba tataccen mai ta hanyar sara da sarar da shi. Wato dai man fetur din da matatar Dangoten wacce aka gina ta a kan Naira biliyan 20 ta samar. A ranar Lahadin da ta gabata ne dai su wadannan kamfannin dillancin a qarqashin shugabancin Kungiyar Manyan dillalan Man feturta Nijeriya (MOMAN) ita ce ta tabbatar da cewa,  bayan yin rajistar tasu, za su iya cigaba da rarraba man fetur din…
Read More