Kasashen Waje

Babu nasara ga ’yan awaren Taiwan

Babu nasara ga ’yan awaren Taiwan

Daga SAMINU HASSAN Bisa dukkanin shaidu da dalilai na zahiri, ’yan a waren yankin Taiwan na ƙasar Sin, da masu mara musu baya daga ’yan siyasar ƙasashen yamma, ba su da wani buri da ya wuce jefa Taiwan cikin yanayi na ruɗani. Lura da hakan ne ma ya sanya mahukuntan ƙasar Sin dukufa matuka, wajen yin aiki kafaɗa da kafaɗa da masu burin ci gaban tsibirin Taiwan, wajen shawo kan duk wasu batutuwan da suka shafi sake ɗinkuwar yankin da babban yankin ƙasar Sin cikin lumana. Ko shakka babu, aiwatar da wannan manufa ta hanyar nacewa salon ƙasa ɗaya tsarin…
Read More
Ma’aikatar Harkokin Wajen Ƙasar Sin ta yi watsi da ra’ayin Blinken kan batun “tarkon bashi na Ƙasar Sin”

Ma’aikatar Harkokin Wajen Ƙasar Sin ta yi watsi da ra’ayin Blinken kan batun “tarkon bashi na Ƙasar Sin”

Daga CMG HAUSA A yayin ziyarar da ya kai ƙasashen Afirka a kwanan nan, sakataren harkokin wajen ƙasar Amurka Antony Blinken, ya sake yin tsokaci kan batun "tarkon bashi na ƙasar Sin". Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen ƙasar Sin Wang Wenbin, ya musanta wannan batu a yayin taron manema labarai da aka saba shiryawa Alhamis din nan. Yana mai cewa, batun "tarkon bashi na ƙasar Sin" karya ce da ƙasar Amurka da ƙasashen yammacin duniya suka ƙirƙira, don kauce wa nauyin da ya rataya a wuyansu, wanda ba kowa ne ya yarda da shi ba. Don haka, ya…
Read More
Yankin Taiwan wani ɓangare ne da ba za a iya ware shi daga Ƙasar Sin ba

Yankin Taiwan wani ɓangare ne da ba za a iya ware shi daga Ƙasar Sin ba

Daga AMINA XU Shugaban Ƙasar Sin Xi Jinping ya tattauna da takwaransa na ƙasar Amurka Joe Biden a daren ran 28 ga watan Yuli, inda ya nanata matsayin da Sin take ɗauka kan batun yankin Taiwan, wato tun fil azal, yankin wani ɓangare ne na ƙasar Sin da ba za a iya ware shi ba. Kwanakin baya, batun yankin Taiwan na ƙasar Sin ya jawo hankalin duniya, wasu abokanmu sun yi min tambaya kan tarihin yankin Taiwan. To, yanzu zan yi muku bayani. Tun fil azal, Taiwan wani yanki ne na ƙasar Sin, ganin yadda Sinawa ne suka fara gano…
Read More
Gaskiya ba ta ɓuya…

Gaskiya ba ta ɓuya…

Daga IBRAHIM YAYA Bisa ga dukkan alamu, ci gaban da ƙasar Sin ta samu a fannoni daban-daban da irin gudummawar da take bayarwa ga ci gaban zaman lafiya da kwanciyar hankali da bunƙasuwar tattalin arziki da sauran sassan rayuwa a faɗin duniya, ya damu wasu ƙasashe, waɗanda suke kallo kansu a matsayin jagororin duniya. Wannan ya sa daga lokaci zuwa lokaci, irin waɗannan ƙasashe suke neman ɓata sunan ƙasar Sin ko salon jagorancin ƙasar da al’ummar ƙasar suka yi na’am da shi ko wani tsari da ta gabatar da nufin inganta rayuwar daukacin bil-Adama, kamar shawarar ziri ɗaya da hanya…
Read More
Wang Yi zai karɓi baƙuncin taron masu gudanarwa game da haɗin gwiwar Sin da Afirka

Wang Yi zai karɓi baƙuncin taron masu gudanarwa game da haɗin gwiwar Sin da Afirka

Daga CMG HAUSA Mamban majalisar gudanarwar ƙasar Sin, kana ministan harkokin wajen ƙasar Wang Yi, zai jagoranci taron ƙolin masu tsara aiwatar da ayyukan da suka biyo bayan taron ministocin dandalin tattaunawa kan haɗin gwiwar Sin da Afirka (FOCAC) gobe Alhamis 18 ga watan Agustan da muke ciki. Mambobin hukumar zartaswar taron kolin ƙungiyar tarayyar Afirka, da ƙasashen Senegal, da Jamhuriyar Demokraɗiyyar Kongo, da Libya, da Angola da wakilan ministocin ƙasashen Habasha, da Masar da Afirka ta Kudu, wato tsoffin shugabannin Afirka na dandalin FOCAC, da wakilan hukumar gudanarwar ƙungiyar tarayyar Afirka, za su halarci taron. Fassarawar Ibrahim
Read More
Yanayin kare haƙƙin ɗan Adam na ‘yan ƙananan ƙabilun Sin ya kai matsayin ƙoli a tarihi

Yanayin kare haƙƙin ɗan Adam na ‘yan ƙananan ƙabilun Sin ya kai matsayin ƙoli a tarihi

Daga CMG HAUSA Mataimakin darektan huhumar kula da harkokin ƙabilun ƙasar Sin Zhao Yong, ya ce ƙasar Sin ta samu sabon sakamako a tarihi, yayin gudanar da aikin hada kan ƙabilu daban daban na ƙasar, kuma yanayin kare haƙƙin ɗan adam na ‘yan ƙananan ƙabilun Sin ya kai matsayin ƙoli a tarihi. Jami’in ya bayyana hakan ne a Larabar nan, yana mai cewa, idan an waiwayi tarihin JKS cikin tsawon shekaru 100, za a lura cewa, babban sakamakon da aka samu a aikin haɗa kan ƙabilun ƙasar, shi ne an samu wata hanyar daidaita matsalar ƙabilu mai tsarin musamman na…
Read More
Xi ya bayyana ƙwarin gwiwa game da farfaɗowar yankin Arewa maso Gabashin Ƙasar Sin

Xi ya bayyana ƙwarin gwiwa game da farfaɗowar yankin Arewa maso Gabashin Ƙasar Sin

Daga CMG Hausa Shugaban Ƙasar Sin, kuma babban sakataren kwamitin ƙolin JKS Xi Jinping ya bayyana cikakken ƙwarin gwiwarsa game da farfaɗowar yankin arewa maso gabashin ƙasar Sin. Xi ya yi wannan tsokaci ne yayin rangadin sa a birnin Jinzhou na lardin Liaoning dake yankin. Yayin ziyarar birnin a jiya Talata, shugaba Xi ya ce salon zamanantar da ƙasar Sin, na tattare da burin samar da walwala da jin dadi ga ɗaukacin al’ummar kasar ba wai wasu tsiraru kaɗai ba. Shugaban na Sin, ya kuma yi kira da a ƙara azama wajen aiwatar da dabarun farfado da yankin na Arewa…
Read More
Xi ya aike da saƙon ta’aziyya ga takwaransa na Masar kan gobarar da ta tashi a wata majami’a a Masar

Xi ya aike da saƙon ta’aziyya ga takwaransa na Masar kan gobarar da ta tashi a wata majami’a a Masar

Daga CMG HAUSA Yau ne, shugaban ƙasar Sin Xi Jinping, ya aike da saƙon ta'aziyya ga takwaransa na ƙasar Masar Abdel Fattah al Sisi, biyo bayan gobarar da ta tashi a wata majami’a a Masar. Xi ya ce, ya firgita da samun labarin gobarar da ta tashi a wata majami’a a Masar, wadda ta yi sanadiyar asarar rayuka da dama. Kuma a madadin gwamnati da jama'ar ƙasar Sin, da kuma shi kansa, ya miƙa saƙon ta'aziyya ga wadanda lamarin ya shafa, tare da jajantawa iyalan waɗanda suka rasu da wadanda suka jikkata, da kuma yiwa waɗanda suka ji rauni fatan…
Read More
Dole ne Japan ta daina goyon bayan masu ra’ayin nuna ƙarfin soja

Dole ne Japan ta daina goyon bayan masu ra’ayin nuna ƙarfin soja

Daga CMG HAUSA Ranar 15 ga watan Agustan bana, aka cika shekaru 77 da ƙasar Japan ta sanar da mika wuya ba tare da gindaya sharaɗi ba, amma al’ummomin ƙasashen duniya suna damuwa matuka, saboda sun ga yunƙurin da wasu ‘yan siyasar ƙasar masu ra’ayin nuna ƙarfin soja suke nunawa, musamman ma kan batun Taiwan. A kwanakin baya bayan nan, shugabar majalisar wakilan Amurka Nancy Pelosi ta sabawa manufar “ƙasar Sin ɗaya kacal a duniya”, ta kai wa yankin Taiwan na ƙasar Sin ziyara, inda ta sha suka daga ƙasashe da ƙungiyoyin ƙasa da kasa sama da 170. Amma firayin…
Read More
Dangantakar Sin da ƙasashen Afrika: Yabon gwani ya zama dole

Dangantakar Sin da ƙasashen Afrika: Yabon gwani ya zama dole

Daga FA’IZA MUSTAPHA Ƙasashen Afrika na kara samun ci gaba da ƙara amfana daga kyakkaywar dangantakar moriyar juna dake tsakaninsu da ƙasar Sin. A wannan mako, ƙasar Habasha ta ƙaddamar da manyan ayyukan ci gaba guda biyu masu muhimmanci ga tattalin arziki da walwalar jama’a da suka hada da yankin ciniki cikin ’yanci na farko a ƙasar da kuma wani babban titin da ya fara daga shataletalen Alexander Puskin zuwa babban titin Gotera, dake birnin Addis Ababa. A ko da yaushe, na kan ce dangantakar Sin da ƙasashen Afrika dangantaka ce ta zahiri da idanu ke iya gani, sannan al’umma…
Read More