21
Aug
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya ce da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi amfani da cikakken tasirinsa na siyasa wajen zaɓen Gwamnan Jihar Osun, da jam’iyyar APC ta lashe zaɓen. Wike, wanda har yanzu yake cikin jam’iyyar adawa ta PDP amma yana goyon bayan gwamnatin Tinubu, ya bayyana cewa Shugaban ƙasar ya bar zaɓen ya gudana ba tare da amfani da ƙarfin Gwamnatin Tarayya wajen neman nasarar APC ba. Wike ya bayyana hakan ne yayin da yake duba wuraren da ambaliyar ruwa ta shafa a Maitama, Abuja, inda ya ce da…
