21
Aug
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya ce matakin Peter Obi na ficewa daga jam’iyyar ADC ya kawo ƙarshen damar da yake da ita ta lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027. Fayose ya bayyana hakan ne a wata hira da gidan talabijin na TVC News, inda ya ce ‘yan adawa sun raunana damar da suke da ita ta kayar da jam’iyyar APC, bayan da suka rabu suka bi hanyoyi daban-daban. Ya ce a lokacin da manyan ‘yan adawar suka kasance cikin haɗin gwiwar ADC, suna da damar yin gagarumar hamayya da APC, amma ficewar…
