25
Jan
Daga BASHIR ISAH Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi, ya ce “surutu” kawai ‘yan siyasar Arewa ke yi dangane da shirin Babban Bankin Nijeriya (CBN) na dauke ragamar gudanarwa na wasu sassan bankin daga Abuja zuwa Jihar Legas. Sanusi ya bukaci hukumomin da lamarin ya shafa da su yi watsi da surutan da ‘yan siyasar Arewa ke yi kan batun saboda a cewarsa, Abuja a matsayin Babban Birnin Tarayya ba matsalar Arewa ba ne. Idan dai za a iya tunawa, tun bayan da CBN ya bada sanarwar shirinsa na dauke wasu muhimman sassan CBN daga Abuja zuwa Legas, aka yi…
