09
Apr
Gwamna Matawalle Daga FATUHU MUSTAPHA a Abuja A Alhamis da ta gabata Gwamnan Jihar Zamfara, Alhaji Muhammad Bello, Matawallen Muradun, ya fitar da wata doguwar ƙasida da yake nuna takaicinsa a game da yadda abubuwa suke tafiya a Nijeriya musamman kan yadda ake gallaza wa ’yan Arewa wasu yankunan ƙasar. Ƙasidar da aka raba ta ga manema labarai, tana ɗauke da sa hannun gwamnan na jihar Zamfara kai tsaye ne, inda ya nuna yana cike da alhini a game da yadda abubuwa suke ƙara tavarɓarewa a ƙasar. "Na rubuta wannan ƙasida ne a matsayina na jagora kuma ɗan Arewa, domin wannan ba lokaci…
