26
Mar
Daga BASHIR ISAH Mawallafin Jaridar Desert Herald, Tukur Mamu, ya buƙaci gwamnati ta janye ayyana shi da ta yi a cikin jerin masu taimaka wa 'yan ta'adda a ƙasar nan. Mamu ya buƙaci hakan ne a cikin wasiƙar da ya aike wa Babban Lauyan Nijeriya mai ɗauke da kwanan wata 25 ga Maris, 2024. Lauyansa, J.J. Usman (SAN), shi ne ya rubuta wasiƙar a madadinsa, wanda a ranar Talata Jaridar News Point Nigeria ta samu ganin shaidar karɓar kwafin wasiƙar da aka aike wa AGF a Kaduna. Kwanan nan ne Gwamnatin Tarayya ta bayyana sunayen wasu mutum 15 ciki har…
