22
Jun
Daga CMG HAUSA Yayin taro karo na 50 na majalisar kula da kare haƙƙin Bil Adam ta MƊD, tawagar dindindin ta ƙasar Sin a ofishin MƊD dake Geneva, ta kira taron tattauna mumunan tasirin da manufar mulkin mallaka ta haifar ga haƙƙin bil Adam ta kafar bidiyo. Chen Xu, Wakilin dindindin na tawagar ƙasar Sin dake ofishin da sauran ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa dake Switzerland, ya bayyana cewa, kamata ya yi ɓangarori daban-daban su duƙufa kan kawar da mumunan tasirin da manufar mulkin mallaka ya haifar musamman ma a fannin haƙƙin bil Adam, ta yadda za a tabbatar da adalci…
