27
Dec
*Yadda Shugaba Tinubu ya yi wa ’yan Nijeriya dalla-dalla kan tsare-tsarensaDaga SANI AHMAD GIWA a Abuja A tattaunawar da Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi ta farko da manema labarai tun bayan ya ɗare kujerar shugabancin ƙasar a watan Mayun 2023, ya yi wa ’yan Nijeriya tulawar inda gwamnatinsa ta saka gaba, musamman a shekara mai kamawa ta 2025., inda ya ƙara jaddada aniyarsa ta cewa, babu gudu ba ja da baya kan manufofin nasa, lamarin da ya janyo cece-kuce a tsakanin al'umman ƙasar.Yayin da wasu suka bayyana gamsuwa da yadda shugaban ya bayyana manufofinsa, wasu kuwa na ganin…
