08
Oct
Hasashen da tsohon Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Khalifa Muhammad Sanusi ya yi, cewa tattalin arzikin Nijeriya zai durƙushe nan ba da jimawa ba, kira ne ga manajojin tattalin arzikin ƙasa da masu tsara manufofi da su hanzarta cikin dabara don kaucewa faruwar hakan. Sanusi, ya kuma bayyana cewa, dogaro da ɗanyen man da aka ɗora kan tattalin arzikin ba shi da makoma kuma ba a nemansa a duniya baki ɗaya. Da yake jawabi a taron ƙoli na shida na masu saka hannun jari na Kaduna, bayan ƙaddamar da shirin ci gaban jihar daga 2021 zuwa 2023, don mayar da…
