Adabi

Alhassan Ɗantata: Mutum mafi arziki a Afirika ta yamma a shekarar 1950

Alhassan Ɗantata: Mutum mafi arziki a Afirika ta yamma a shekarar 1950

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Alhassan Dantata, fitaccen attajiri a fadin nahiyar Afirika ta yamma, wanda tushen arzikinsa ya samo asali daga sayar da Goro da Gyada. Haihuwa da nasaba; Alhassan Dantata ya fito ne daga cikin zuri’ar Agalawa, iyayensa fatake ne masu yawon kasuwanci daga wannan gari zuwa wancan. An haife shi a shekarar 1877, a wani qaramin qauye da ake kira Danshayi a garin Bebeji, wanda ke da tazarar aqalla kilomita goma sha-biyar daga garin Kano. Alhasan daya ne daga cikin ’ya’yan Abdullahi wanda matarsa Fatima da ake kira Amarya ta haifa. Shi Abdullahi da ne ga wani mutum…
Read More
Tarihin rikicin Maitatsine

Tarihin rikicin Maitatsine

Tare da MAHDI M. MUHAMMAD Blueprint Manhaja ta yi nazari tare da tattaro bayanai dangane da labarin rikicin Maitatsine. Makasudin rikicin Maitatsine ya faru ne a ranar 11/12/1980, wato kusan a ce ya faru ne a unguwar Malafa. Malafa unguwa ce daga gabas, ta yi iyaka da unguwar Fagge wacce ta ke da mashahuran mutane masu arziki, malamai da ’yan kasuwa da sauransu, misali a bangaren masu arziki akwai irinsu Alhaji Garba A.D. Inuwa, da Alhaji Sama’ila maiguza. A bangaren malamai kuma, akwai irinsu Malam Umar Sani Fagge, da Malam Haido da su Malam Muktar Atamma, wanda duk a yankin…
Read More
Tasirin marubuci a cikin al’umma tamkar tasirin gishiri ne a cikin miya – Hauwa Shehu

Tasirin marubuci a cikin al’umma tamkar tasirin gishiri ne a cikin miya – Hauwa Shehu

"Yawaitar matsalolin damfara da satar bayanai a yanar gizo ya sa na rubuta 'Harin Gajimare" Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU Rubutun adabi abu ne da ke buqatar samun jigo mai karfi da zai ja hankalin masu karatu, kuma su amfana da darussan da marubuci ya sarkafa cikin labarinsa, bayan bincike mai zurfi da nazari mai kyau. Wannan shi ne irin tunanin da marubuciya Hauwa Shehu ke son sauran marubuta su fahimta, a kokarinta na fadakar da su yadda za su inganta rubutunsu na onlayin da yake kara samun karbuwa a tsakanin marubuta. Wannan jarumar marubuciya da ta kasance gwarzuwa ta farko…
Read More
Allah ya jiƙan ɗan Amanar Abacha

Allah ya jiƙan ɗan Amanar Abacha

Daga MAHADI M. MUHAMMAD Na karanta tarihin 'yan gwagwarmayya da yawa, amma ban tava ganin mai akida da amana irinta Wada Nas (Dan Amanar Abacha) ba. Sunansa na gaskiya Muhammad Hamisu. An haife shi a unguwar Nasarawa da ke Funtua ta yanzu a shekarar 1938. Shi ne dan auta a wajen iyayensa. Ana yi masa lakabi da Wada ne saboda wadatar raguna da aka samu a ranar radin sunansa. Mahaifinsa ya tanadi ragon suna guda daya, Sarkin Katsina na wannan lokacin ya aiko da rago daya. Wazirin Katsina kuma ya aiko da raguna biyu. Wannan ya sa ake masa lakabi…
Read More
Alƙalan gasa na duba abubuwa da dama wajen ingancin labari – Sulaiman Ibrahim 

Alƙalan gasa na duba abubuwa da dama wajen ingancin labari – Sulaiman Ibrahim 

“Ka na ƙara karatu hikimarka na ƙara faɗi kan rubutu” Daga IBRAHIM HAMISU, Kano  Idan a na maganar gogewa da kwarewa a harkar rubutun littafi da kuma aikin jarida, dole a ambaci sunan Sulaiman Ibrahim Katsina, wanda littafin da ya rubuta na 'Turmin Danya' ya lashe kyautar littafin da ya fi kowane inganci a Nijeriya a cikin shekaru 41 da ta gabata. A zanyawarsa wakilin Blueprint Manhaja a Kano, Ibrahim Hamisu, mai karatu zai san ko wane ne marubucin littafin 'Turmin Danya', tun daga tarihinsa, zuwa gwagwarmayar da aka yi, da kuma nasarorin da ya samu a rubutu da ma…
Read More
Asalin yadda aka samo sunan Hausa Bakwai da Banza Bakwai

Asalin yadda aka samo sunan Hausa Bakwai da Banza Bakwai

Wasu sun san garuruwan da ake kira 'Hausa Bakwai' da 'Banza Bakwai' amma ba su san dalilin da ya sa ake kiransu da waxannan sunayen ba. Wannan ne ya sa naga dacewar yin wannan dan takaitaccen bayanin kamar yadda na tava karantawa a littafin 'Kano Ta Dabo Cigari' na Marigayi Wazirin Kano Alhaji Abubakar. Bayan Bayajidda ya gudo daga kasar Borno shi da matarsa mai suna Magaram saboda yunkurin kashe shi da Sarkin (Shehu) Borno ya yi, sai suka zo wani gari da ake kira Garun Gabas a kasar Hadeja. A nan ya bar matarsa saboda tsohon cikin da take…
Read More
Ba wani gata da iyaye za su yi wa ‘ya’yansu da ya wuce tarbiyya – Mariya Durumin Iya

Ba wani gata da iyaye za su yi wa ‘ya’yansu da ya wuce tarbiyya – Mariya Durumin Iya

“iyaye su dinga bibiyar ‘ya’yansu mata a gidan aure” Daga AISHA ASAS Mai karatu sannu da jimirin bibiyar shafin Gimbiya. A yau dai da yardar mai kowa da komai za mu kai karshen tattaunawar da muke yi da Mariya Inuwa Durimin Iya, inda za ta fara da amsa tambayar da muka tsaya kanta, kafin sauran tambayoyin su biyo baya. MANHAJA: Wacce shawara ki ke da ita ga iyaye mata kan irin rikon sakainar kashi da suke yi da tarbiyyar 'ya'yansu da sunan zamani? HAJIYA MARIYA: Gaskiya tarbiyyar ‘ya’ya mata tana cikin wani hali da za ka kasa gane shin su…
Read More
Tarihin Sarakunan Fulani na Kano (III)

Tarihin Sarakunan Fulani na Kano (III)

Daga MAHDI M. MUHAMMAD A makon jiya muka cigaba da kawo wa masu karatu takaitaccen tarihin sarakunan Fulani wadanda suka fara mulkin kasar Kano tun daga jihadin Shehu Usman Dan Fodiyo kawo yau. To, a yau za mu cigaba gaba inda muka tsaya. A zamanin Sarki Alu an samu sa-in-sa a tsakanin Ningi da Kano. Amma saboda Sarki Danyaya yana jin tsoron Sarki Alu sai ya zama ba a gwabza yaki ba. Sannan dai a zamanin Sarki Alu ne gaba ta tsananta a tsakanin Kano da Hadeja. A wannan zamani Sarki Muhammadu ne ya ke sarautar Hadeja. Sarkin Kano Alu…
Read More
A yanzu ana kallon marubuci kamar wanda bai san kansa ba – Ayusher Muhammad

A yanzu ana kallon marubuci kamar wanda bai san kansa ba – Ayusher Muhammad

"Kaso sittin bisa ɗari Ina wa rubutu kallon sha’awa ne" DAGA MUKHTAR YAKUBU Aisha Muhammad Salis, wadda aka fi sani da Ayusher Muhammad a harkar rubutun onlayin, ta na daga cikin fitattun marubutan soshiyal midiya da a yanzu ake yayin su. Haka kuma tana da basira da salon kirkirar labari da rubutawa. Don haka ne ma ta yi fice a cikin marubutan da ake ji da su a onlayin. Domin jin ko wacece Ayusher, wakilin Blueprint Manhaja a Kano, ya tattauna da ita, don haka sai ku biyo mu ku ji yadda tattaunawar ta kasance. MANHAJA: Da farko dai za…
Read More
Jagora ya yaba wa Hamisu Ibrahim kan rubuta littafin koyar da Larabci da Turanci

Jagora ya yaba wa Hamisu Ibrahim kan rubuta littafin koyar da Larabci da Turanci

Daga MUHAMMADU MUJITTABA a Kano Kwamared Adam Abubakar Adam wanda aka fi sani da Jagora, daya daga cikin jagororin Kungiyoyin Ci Gaban Al'umma a Karamar Hukumar Nasarawa Jihar Kano ya yaba wa hazikin marubucin nan Malam Hamisu Ibrahim wanda ya bada gudunmawa wajen rubuta littafi wanda ya kunshi kalmomin Larabci zuwa Turanci domin amfanin masu son koyon Larabci tun daga tushe kamar dai yadda Jagoran ya bayyana cewa wannan ba karamin aiki ba ne da zai taimaka wa wadanda suka san Turanci su koyi Larabci a matakin farko. Jagora ya kara da cewa "akwai bukatar marubutanmu su yi amfani da…
Read More