15
Jul
"Ranar Hijabi ta Duniya ba ta Musulmai kaɗai ba ce" Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU Hajiya Fatima Suleiman Abdullahi ba ɓoyayyiya ba ce a garin Jos da wasu sassan Jihar Filato, inda ta shafe tsawon shekaru tana gudanar da ayyukan jinƙai da taimakawa al'umma, faɗakarwa da kuma sasanta tsakanin ma'aurata. Mace ce mai kishin ganin mata sun samu ilimi da sana'a, don su dogara da kansu. Duk da kasancewar ta babbar ma'aikaciyar gwamnati, amma aikinta bai hana ta shiga ƙauyuka da lunguna daban-daban ba, domin ta gana da raunanan mata da waɗanda rikice-rikice suka raba da mahallansu. Wakilin Blueprint Manhaja, Abba…
