29
Jan
Ɗan wasan gaba na Arsenal, Pierre-Emerick Aubameyang, yana neman sau biyu abin da Zlatan Ibrahimovic yake samu a AC Milan don komawa qungiyar ta qasar Italiya. AC Milan ita ce kulob na baya-bayan nan da ake alaƙanta ta da ɗan wasan mai shekaru 32, wanda a yanzu ba a san makomar shi ba a Emirates. Tun a ranar 6 ga watan Disamba, Aubameyang bai taka leda a Gunners ba, lokacin da Arsenal ta sha kashi da ci 2-1 a Goodison Park. An cire ɗan wasan na Gabon ne daga muƙamin kyaftin ɗin ƙungiyar bayan mako guda bayan wani sabon ladabtarwa…