06
Apr
Daga RIDWAN SULAIMAN Da sunan Allah Mai Rahma Mai Jinƙai ‘Yan’uwa maza da mata a Musulunci, huɗubarmu ta yau za ta yi magana ne a kan ƙa’idojin da ke tattare da azumin Ramadan. ‘Yan’uwa maza da mata a Musulunci, yanzu abin da ya rage tsakaninmu da Ramadan wasu ‘yan kwanaki ne, don haka ya kamata mu tunatar da kawunanmu dangane da ƙa’idojin da Ramadan ke tattare da su domin samun tarin sakamako a watan da ke zuwa sau guda a shekara - wa ya sani ko wannan ya zama shi ne Ramadan na ƙarshe a wannan rayuwa! An farlanta yin…