10
May
Daga JOHN D. WADA a Lafiya An yi kira na musamman ga duka hukumomi da ofishohi daban-daban da ake turo ‘yan hidimar qasa a sassan jihar Nasarawa baki ɗaya su tabbar suna bai wa sabbin masu hidimar ƙasar waɗanda aka turo hukumominsu cikakken kulawa da goyon baya a koyaushe don basu damar gudanar da ayyukansu yadda ya dace. Kodinetan hukumar masu hidimar ƙasar wato NYSC a turance na jihar Nasarawa Abdullahi Jiqamshi ne ya yi wannan kira a jawabinsa a wajen bikin kammala horon na bana na rukunin A sama da mutum 2000 wadda aka gudanar a sansanin ‘yan yi…
