22
Jun
Daga ABBA MUHAMMAD Fitaccen mawaƙin Kannywood, Malam Hussaini Danko, wanda a yanzu ake kiran shi da Shatan Jarma ya bayyana irin farin cikin da ya tsinci kan shi a lokacin da shugaban ƙungiyar Tuntuɓa na Matasan Arewa (Arewa Youth Consultatiɓe Forum) na ƙasa, Alhaji Yerima Usman Shettima ya gwangwaje shi da dalleliyar mota ƙirar ‘Hyundai’. A cewar sa, ya yi farin ciki sosai da kyautar da Yerima Shettima ya yi masa, duk ds wasu na ganin cewa a baya wahalar banza kawai ya ke yi. A lokacin tattauwar sa da Blueprint Manhaja a game da kyautar da aka yi masa,…
