12
Feb
Duk da alqawarin da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi na tabbatar da gudanar da sahihin zaɓe a wannan shekara, Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), ta yi gargaɗin cewa matsalar ƙarancin man fetur da ake fama da shi na iya kawo cikas ga zirga-zirgar kayayyaki da ma’aikata a ranakun zaɓe, idan ba a gaggauta magance shi ba. Shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ya bayyana fargabar da ke tattare da zaɓen 2023 a wani taron tuntuvar juna da Ƙungiyar Ma’aikatan Sufurin Jiragen Ruwa ta Ƙasa (NURTW) da Ƙungiyar Ma’aikatan Ruwa ta Nijeriya (MWUN) kan zaɓen da…