08
Oct
Yayin da Nijeriya ke cika shekara 63 da samun ’yancin kai, abin takaici har yanzu ƙasar na fama da matsaloli da ɗimbin alƙawuran da ba a cika ba. Matsalar rashawa da cin hanci ne dai babban ƙalubalen da ƙasar ke fuskanta, al'amarin da ya haifar da kusan dukkannin matsalolin da 'yan ƙasar ke fama da su. Lokaci ya yi da za a sake yin nazari a kan hanyar da za a bi wajen samun ingantacciyar ƙasa ta dimokuraɗiyya da kuma tsara mafi kyawun hanyar cigaba. Wannan tafiya ta kasance mai wahala tun daga farko. Misali shekaru shida bayan samun ’yancin…
