Editor

9513 Posts
Abin takaici ne yadda ake samun hannun mata a almundahana – Jamila Tijjani 

Abin takaici ne yadda ake samun hannun mata a almundahana – Jamila Tijjani 

"Taɓarɓarewar tarbiyya daga gida ke samo asali" Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU  Gimbiyarmu ta wannan mako ba kowa ba ce illa Hajiya Jamila Tijjani Abdullahi, tsohuwar lauya, tsohuwar ma'aikaciyar banki, tsohuwar jami'ar gwamnati, malamar makaranta, ƴar kasuwa, kuma mai kishin cigaban rayuwar mata da matasa, kuma shugabar kungiyar Jam'iyyar Matan Arewa a Jihar Filato. 'Ya ce a wajen fitaccen dan siyasar nan na Arewa kuma tsohon Jakadan Najeriya a kasar Switzerland, Ambasada Yahaya Kwande. Har-wa-yau, mijinta Alhaji Tijjani Abdullahi, mai lakabi da George Best, tsohon dan siyasa ne kuma babban dan kasuwa a cikin garin Jos. A zantawarta da wakilin Blueprint…
Read More
Rubutu makami ne mai dafi da za a iya sokar ahalin marubuci da shi – Faisal Hunkuyi

Rubutu makami ne mai dafi da za a iya sokar ahalin marubuci da shi – Faisal Hunkuyi

"Marubuci madubi ne mai ɗauke da majigin nazarto gaba da baya" Daga AISHA ASAS Shafin Adabi na wannan mako ya sakulo wa masu karatunmu daya daga cikin jajirtattun matasan da ke yi wa adabi hidima. Kokarin sa da nacewa wurin ganin ya kwankwade duk wani kalubale da ya yi tuntube da shi a hanyar sa ta zama marubuci abin a yaba masa ne. Idan kun shirya, Aisha Asas ce tare da Faisal Haruna Hunkuyi; MANHAJA: Za mu so ka fara da bayyana kanka ga masu karatunmu. FAISAL HUNKUYI: Sunana Faisal Haruna Hunkuyi. An haife ni a cikin garin Hunkuyi da…
Read More
Ta yi yunƙurin sayar da ‘ya’yanta biyu kan N2m saboda tsadar rayuwa

Ta yi yunƙurin sayar da ‘ya’yanta biyu kan N2m saboda tsadar rayuwa

Daga BASHIR ISAH Gwamnatin Jihar Anambra ta cafke wata mata a jihar wadda ta yi yunkurin siyar da wasu ‘ya’yanta biyu maza daga cikin ‘ya’ya 11 da take da su. Chinyere Chukwu wadda ‘yar asalin yankin Karamar Hukumar Ihiala ce a jihar, ta fada a komar hukuma ne ta hannun Ma’aikatar Harkokin Mata da Walwala ta Jihar. Bayanai sun ce matar ta hada baki ne da daya daga cikin ‘ya’yanta mata mai shekara 17 a kan su siyar da biyu daga cikin ‘ya’yan  “saboda tsadar rayuwar da ake fama da ita a kasa.” Chukwu ta shaida wa hukuma cewa, ta…
Read More
MOPPAN ta naɗa Habibu Barde Shugaban Riƙo na Ƙasa

MOPPAN ta naɗa Habibu Barde Shugaban Riƙo na Ƙasa

Daga BASHIR ISAH Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Nijeriya (MOPPAN) ta nada Mataimakin Shugaba na Shuyyar Arewa ta Tsaki, Malam Habibu Barde, a matsayin shugaban riko na kasa na kungiya. Sanarwar nadin na kunshe ne cikin sanarwar manema labaran da Kwamitin Amintattu na kungiyar ya fitar a ranar Laraba mai dauke da sa hannun shugabansa, Makama Sani Mu'azu. Sanarwar ta kuma nuna cewa nadin Barde a matsayin Shugaban riko na kungiyar ya fara aiki ne nan take. A cewar danarwar, "Nadin ya biyo bayan ajiye mukaminsa da Dr. Ahmad Sarari ya yi ne a matsayin Shugaban Kungiyar." Keamitin ya nuna…
Read More
Idan za ki shiga fim ki nemi daraktan da ba jikinki zai nema ba – Fatima Umar

Idan za ki shiga fim ki nemi daraktan da ba jikinki zai nema ba – Fatima Umar

"Muddin ka shiga fim da sa bakin iyaye za kai nasara" Daga IBRAHIM HAMISU, Kano Fatima Umar sabuwar jaruma da ta shigo Kannywood da kafar dama, inda a cikin kasa da wata uku ta yi finafinai har guda 10. A tattaunawar ta da wakilinmu a Kano, za ku ji tarihinta da kuma irin nasarorin da ta samu ya zuwa yanzu. MANHAJA: Da wa muke tare? FATIMA UMAR: Sunana Fatima Umar. Ni ƴan asalin Kasar Nijar ce, amma a yanzu iyayena suna zaune a Kasar Binin, Ni kuma ina zaune a Jihar Katsina . Na yi primary da secondry har zuwa…
Read More
EFCC ta bankaɗo ƙungiyar addini tana samo kuɗin ɗaukar nauyin ta’addanci

EFCC ta bankaɗo ƙungiyar addini tana samo kuɗin ɗaukar nauyin ta’addanci

Daga BASHIR ISAH Shugaban Hukumar Yaki da Rashawa EFCC, Ola Olukoyede, ya bayyana cewa hukumar ta bankado yadda wata kungiyar addini a Nijeriya ke tafka almudahana don daukar nauyin ta'addanci. Kazalika ya bayyana yadda suka sake gano wata kungiyar addini da ke ba da kariya ga wani mai karkatar da kudade bayan gano wasu kudade a asusun kungiyar da ake zargin na sata ne. Shugaban na EFCC ya bayyana hakan ne a ranar Larabar a cibiyar Musa Yar’Adua da ke Abuja, yayin wata tattaunawa ta yini daya kan “Matasa, Addini da Yaki da Rashawa.” A cewar Olukoyede, EFCC ta yi…
Read More
Sarari ya yi bankwana da shugabancin MOPPAN

Sarari ya yi bankwana da shugabancin MOPPAN

Shugaban Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Ƙasa (MOPPAN), Ahmad Sarari, ya sanar da ajiye muƙaminsa a matsayin shugaban kungiyar na ƙasa. Sarari ya bayyana cewa, ya ajiye mukamin ne a bisa ra'ayinsa amma ba don wani abu ba. Ya bayyana hakan ne a cikin sanarwar manema labarai da ya fitar a ranar Laraba. A cikin sanarwar, ya yi bayanai da dama ciki har da irin nasarorin da MOPPAN a karkashin jagorancinsa. Ga dai yadda bayanan nasa suka kasance: "Da suanan Allah mai rahama mai jinkai. Tsira da aminci su tabbata ga Manzon tsira Annabi Muhammadu S.A.W. "Ina mai godiya ga…
Read More
Gwamna Fintiri ya yi nasara a Kotun Ƙoli

Gwamna Fintiri ya yi nasara a Kotun Ƙoli

Daga BASHIR ISAH Kotun Ƙoli mai zamanta a Abuja, ta tabbatar da Ahmadu Fintiri a matsayin zababben Gwamnan Jihar of Adamawa. Cikin hukuncin da ya karanto tayin zaman Kotun a ranar Laraba, John Okoro, ya yi watsi da karar da 'yar takarar gwamna na jam'iyyar APC a jihar, Aisha Dahiru, ta daukaka a kan Fintiri saboda rashin cancanta. Kotun ta ce halin da Kwamishinan Zaben jihar, Hudu Ari, ya nuna hali me na rashin kan gado laifi babba. Mai Shari'a Okoro ya kara da cewa, baturen zabe ne kadai doka rmta bai wa ikon sanar da sakamakon zabe domin kauce…
Read More
Rayuwar yara a ƙasar Hausa jiya da yau!!!

Rayuwar yara a ƙasar Hausa jiya da yau!!!

Daga MUHAMMAD SULAIMAN ABDULLAHI  Sau da yawa ina mamakin irin halin da yara suka shiga a wannan zamani namu (ba yara kadai ba, ina magana ne a yanzu a kan yaran). Da, yaro a gidansu kamar wani sarki yake, komai a yi masa, ana ji da shi ana haba-haba da shi, ana kula da shi, ana yi masa dukkanin wani abin da ya kamata, har ma da wanda bai kamata ba a wasu lokuta, amma a yau, da yawa daga cikin yara, sun shiga halin ni-'yasu! Daga cikin abubuwan da nake iya tunowa a rayuwar yarinta, shi ne irin yadda…
Read More
Matsayin wasan kwaikwayo (fim) a yau

Matsayin wasan kwaikwayo (fim) a yau

Daga MUHAMMAD UBALE ƘIRU Kafin na shiga cikin wannan maudu'i, ina so mai karatu ya fadada fahimtarsa a kan wannan batu, ya kuma yi hakurin karanta wannan rubutu har zuwa karshe kafin ya yi raddi ko fassara ga wannan maudu'i. Sannan yana da kyau mai karatu ya sani cewa, wannan ra'ayi ne da kuma fahimta irin tawa, kuma hakki ne na ilimi ka bai wa kowa damar tsayawa a kan wani ra'ayi ko furta fahimta. Da farko, makasudin wannan rubutu shi ne don karin haske ko fadada bayani a kan wani batu da Shaikh Malam Ibrahim Khalil ya fara tattaunawa…
Read More