22
May
Daga Ummaru Dan Gara a Legas Sakataran Kuɗi na Ƙungiyar ’Yan Karas a Jihar Legas, Alhaji Ummaru Dan gara Sarina ta Ƙaramar Hukumar Garko, mazaunin Unguwar mile12 da ke Legas, ya bayyana cewa, shi da sauran al'ummar kasuwar mile12 suna ƙara gamsuwa da jagorancin shugabam a kasuwar mile12, Alhaji shehu Usman jibirin samfam tare da sauran shuwagabannin ɓangarorin kasuwar ta kewayanta gaba ɗaya. Alhaji Ummaru Dan Gara ya yi wannan tsokaci ne a gidansa da ke Sarina jim kaɗan bayan kammala karɓar baƙuncin waɗansu ɗimbin al'ummar da suka fito daga sassa daban-daban na ƙasar nan, su ka shigo jihar Kano…