27
Aug
Daga CMG HAUSA An labarta yayin taron watsa labarai game da “Sakamakon da yankin Xinjiang na ƙasar Sin ya samu cikin shekaru goma da suka gabata” a safiyar yau Asabar cewa, gwamnatin yankin Xinjiang tana kara mai da hankali kan aikin da take gudanarwa a ƙauyuka bayan da aka cimma burin kawar da talauci, kuma nan gaba za ta ci gaba da ƙoƙarin farfaɗo da kauyukan yankin daga fannoni biyar wato sana’o’in ƙauyuka, da ƙwararru, da al’adu, da hallitu masu rai da marasa rai da kuma ƙungiyoyin JKS, ta yadda za a cimma burin farfaɗo da ƙauyukan dake faɗin yankin.…