13
Aug
Tare Da NASIRU ADAMU EL-HIKAYA Idan mu ka shiga nazarin yadda lamura su ke a jamhuriyar Nijar za mu gane sojojin nan ba su da niyyar sauka daga mulki don dawo da gwamnatin dimokraɗiyya ta shugaba Muhammad Bazoum. Kazalika amfani da karfin soja na bukatar gwanaye da za su iya yin hakan ta yaƙi da dabarun kifar da jutin mulki ba yaƙi da ƙasar Nijar ba. Kafin ma na yi nisa zan ce a wajen Allah Maɗaukakin Sarki mai ba da mulki wannan abu ne mai sauƙi. Mu duba misalin yadda a ka kare dimokraɗiyya a Gambia bayan da tsohon…