22
Oct
Al'ummar Musulmi da dama a Nijeirya sun bi sahun sauran ’yan uwansu a faɗin duniya wajen murna da zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad (Tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi.) Musulmai da dama sun yi amannar cewa a watan Rabiu'l Awwal, aka haifi Annabi Muhammad (SAW). A irin wannan rana ce Allah (SAW), ya yi wa halittarsa kyautar da ta fi kowacce irin kyauta daraja wato Manzon Allah SAW, kamar yadda Musulunci ya bayyana. Al'ummar Musulmai dai kan yi hidima a wannan lokaci, kamar a Nijeriya musamman a jihohin arewacin ƙasar, makarantun allo ko na Islamiyya kan shirya…