22
Jan
Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU Ga duk wanda yake da masaniya kan irin muhawarar da masana harshen Hausa da adabi suka tafka a farkon shekarun 1990, musamman ta cikin tsohuwar jaridar Nasiha da ake bugawa kowane mako, game abin da a lokacin aka kira, 'Adabin Kasuwar Kano'. A lokacin ina iya tunawa ina ɗalibi amma na bibiyi muhawarar da aka yi tsakanin Farfesa Ibrahim Malumfashi, Farfesa Abdallah Uba Adamu, Farfesa Yusuf Muhammad Adamu, Ado Ahmad Gidan Dabino, Ibrahim Sheme, Muhammad Bashir Yahuza Malumfashi da sauransu, inda suka riƙa baje baiwar ilimi da basira dangane da tasirin littattafan soyayya na Hausa da…
