05
Jul
Daga BASHIR ISAH Shugaban Jam'iyyar APC na Ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya nesanta jam'iyyar da batun manyan muƙaman da aka naɗa a Majalisar Tarayya kamar yadda shugabancin majalisar dattawa da ta wakilai suka sanar a ranar Talata. Yayin taro da Kwamitin Gudanawar na Ƙasa na jam'iyyar da ƙungiyar gwamnonin APC a Abuja, Adamu ya ce Majalisar Tarayya ta saɓa ƙa'ida wajen sanar da manyan jami'an da aka naɗa ba tare da sanin jam'iyyar ba kamar yadda tashar AIT ta rawaito. A zaman da majalisun suka yi a ranar Talata aka jiyo Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio da Shugaban Majalisar…