Wasanni

Busquets zai yi bankwana da Barcelona a ƙarshen kakar nan

Busquets zai yi bankwana da Barcelona a ƙarshen kakar nan

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Sergio Busquets ya tabbatar da zai bar Barcelona a ƙarshen kakar nan, bayan shekara 18 yana buga wa ƙungiyar wasa. Tsohon ɗan ƙwallon tawagar Sifaniya, mai taka leda daga tsakiya ya yi wa Barca karawa 718 – shi ne na uku a yawan buga wasa a ƙungiyar. Ɗan ƙwallon ya lashe kyautuka da yawa a Barca ciki har da ɗaukar La Liga takwas da Copa del Rey bakwai da Spanish Super Cup bakwai da Champions League uku. Busquets ya koma Barca a 2005 a matakin matashin ɗan awallo daga nan har ya koma babbar ƙungiyar, inda…
Read More
Haaland ya kafa tarihin yawan jefa ƙwallo a gasar Firimiyar Ingila

Haaland ya kafa tarihin yawan jefa ƙwallo a gasar Firimiyar Ingila

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Ɗan wasan gaba na Ƙungiyar Manchester City Erling Haaland ya kafa tarihin yawan cin ƙwallaye a gasar Firimiyar Ingila, inda a wannan kaka ya zura ƙwallaye 35. Ɗan wasan wanda ɗan asalin ƙasar Norway ne, ya zarce yawan qwallaye 34 da ’yan wasa Alan Shearer da kuma Andrew Cole suka ci a gasar. Bayan tashi daga karawar da su ka yi da West Ham a gasar Firimiyar Ingila, 'yan wasan City sun jeru don jinjina wa ɗan wasan bisa bajintar da ya yi. Haka nan ƙungiyar ta Manchester City ta samu nasarar jefa ƙwallo ta dubu…
Read More
Ronaldo ke kan gaba wajen karɓar albashi a duniyar wasan ƙwallon ƙafa

Ronaldo ke kan gaba wajen karɓar albashi a duniyar wasan ƙwallon ƙafa

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Shahararrun ’yan wasan ƙwallon ƙafa Lionel Messi da Cristiano Ronaldo da kuma Kylian Mbappe na cikin jerin ’yan wasa 10 da suka fi ɗaukar albashi a wannan shekarar. A cikin jadawalin da jaridar Forbes ta fitar na ’yan wasa 10 da aka fi biya a wannan shekarar, ya nuna cewar Ronaldo ne ke mataki na ɗaya sai Messi ke biye masa a mataki na biyu ya yin da Mbappe ke a mataki na uku. Wannan nasarar da Ronaldo ya samu dai ta biyo bayan sauya shekarar da ya yi daga Manchester United a shekarar da ta…
Read More
Barcelona na yunƙurin lashe La Liga na bana

Barcelona na yunƙurin lashe La Liga na bana

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Ranar Lahadi Espanyol za ta karɓi baƙuncin Barcelona a wasan mako na 34 a La Liga. Ƙungiyoyin biyu sun tashi 1-1 ranar 31 ga watan Disamba a Camp Nou a karawar farko a kakar bana ta La Liga. Kasancewar wasan na dabi ne, wataƙila a ranar Barcelona za ta lashe babban kofin ƙwallo na Sifaniya. Rabon da Barcelona ta lashe La Liga tun kakar 2018/19, mai kofin 26 jimilla, amma Real Madrid ce mai riƙe da na bara. Kawo yanzu idan aka buga wasannin mako na 34 a ƙarshen mako, zai rage saura fafatawa huɗu a…
Read More
Tseren gasar Firimiya ya koma hannun Man City

Tseren gasar Firimiya ya koma hannun Man City

Daga MAHADI M. MUHAMMAD Manchester City ta doke Arsenal 4-1 a wasan mako na 33 a gasar Firimiya ranar Laraba a Etihad. Minti bakwai da take leda Kevin de Bruyne ya fara cin qwallo, sannan John Stone ya qara na biyu daf da za a je hutu. Bayan da suka koma zagaye na biyu ne Kevin de Bruyne ya ƙara na uku na biyu da ya ci a fafatawar. De Bruyne ya ci Arsenal ƙwallo bakwai a Premier League jimilla, ƙungiyar da yafi ci ƙwallo a babbar gasar tamaula ta Ingila. Arsenal ta zare ɗaya ta hannun Rob Holding, saura…
Read More
An mayar wa Juventus maki 15 ɗin da aka kwashe mata a Serie A

An mayar wa Juventus maki 15 ɗin da aka kwashe mata a Serie A

Daga MAHDI M. MUHAMMAD An mayar da maki 15 da aka kwashe wa Juventus a Serie A, bayan da wata Kotun Sauraren Ƙararrakin wasanni ta yi umarnin a sake bibiyar laifin da ake zargin ƙungiyar. A watan Janairun 2023 aka hukunta Juventus, bayan da aka sami ƙungiyar da laifin bayar da bayanan karya na hada-hadar ƙungiyar. Da wannan hukuncin Juventus ta koma ta uku a teburin Serie A, amma za a iya sake hukuntata idan an sameta da laifin bayan bibiyar zargin da ake mata. Daraktan Tottenham, Fabio Paratici bai yi nasara kan ɗaukaka ƙarar da ya shigar ba, wanda…
Read More
Yadda ɗan ƙwallon ƙafa, Hakimi ya tserar da dukiyarsa yayin da matarsa ta nemi a raba aurensu

Yadda ɗan ƙwallon ƙafa, Hakimi ya tserar da dukiyarsa yayin da matarsa ta nemi a raba aurensu

*Ta shigar da ƙara a ba ta rabin dukiyarsa*Da sunan mahaifiyarsa ya yi wa komai nasa rijista*Yanzu matar ce za ta ba shi rabin dukiyarta Daga MAHDI M. MUHAMMAD Rabuwar auren Hiba Abouk ’yar shekraru 36 da shahararren ɗan wasan Moroko Achraf Hakimi mai shekaru 24, ya bazu a kafofin sada zumunta, bayan da aka ruwaito cewa matar ta shigar da ƙara kan ɗan wasan na Paris Saint-Germain da ya sake ta kuma a ba ta rabin dukiyarsa. Hakimi na fuskatar tuhuma bisa zargin yi wa wata yarinya fyaɗe, lokacin da matarsa tare da ’ya’yansu da kuma mahaifiyarsa suka yi…
Read More
Benzema ya daƙile yunƙurin Barcelona na lashe Copa del Rey

Benzema ya daƙile yunƙurin Barcelona na lashe Copa del Rey

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Real Madrid ta kai wasan ƙarshe a Copa del Rey, bayan da ta doke Barcelona 4-0 a wasa na biyu ranar Laraba a Nou Camp. Daf da za su je hutu Vinicius Junior ya ci wa Real ƙwallon farko, Karim Benzema ya ƙara na biyu minti biyar da komawa zagaye na biyu. Tsohon ɗan wasan tawagar Faransa shi ne ya ci na uku, kuma na biyu a wasan hamayya na El Clasico a bugun fenariti. Daf da za a tashi kenan Benzema ya ƙara na uku na huɗu a wasan, karo na biyu a jere yana…
Read More
Messi ya ci wa tawagar Argentina ƙwallo ta 100

Messi ya ci wa tawagar Argentina ƙwallo ta 100

Daga MAHDI M. MUHAMMAD A daren Talata ne kaftin ɗin Argentina, Lionel Messi ya ci ƙwallonsa ta 100 a wasannin da ya buga na ƙasa da ƙasa, a karawar da ƙasarsa, Argentina ta lallasa Curacao da ci 7 da nema. Messi, wanda sau 7 ya ke lashe kyautar gwani na gwanaye a harkar ƙwallon ƙafar duniya, wadda ake kira Ballon d’Or, shi ya fara saka qwallo a raga a cikin minti na 20 da fara wasan da aka kara a birnin Santiago del Estero. Wannan na zuwa ne shekaru 17 bayan da ya fara ci wa Argentina ƙwallo a wasan…
Read More
Shugaban Man City ya zama mataimakin shugaban Daular Larabawa

Shugaban Man City ya zama mataimakin shugaban Daular Larabawa

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta naɗa mamallakin Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa ta Manchester City da ke Ingila, Sheikh Mansour bin Zayed a matsayin sabon Mataimakin Shugaban Ƙasar. A cikin wata sanarwa da Kamfannin Dillancin Labaran ƙasar na Wam ya wallafa, ƙasar ta ce attajirin ya ɗare kujerar ce a matsainsa na shugaban gwamnati. Shugaban Ƙasar ne dai ya sanar da amicewar naɗin, inda ya ce matakin ya biyo bayan amincewar Majalisar Ƙolin Ƙasar na naza Sheikh Mansour a matsayin. Kafin naɗin nasa dai, attajirin shi ne Mataimakin Fira Ministan ƙasar. Bugu da ƙari, Shugaban Ƙasar ya ayyana sunan…
Read More