29
Mar
*Sojoji sun tabbatar 'yan sanda sun miƙa shi gare su Daga BASHIR ISAH Rundunar 'Yan Sandan Jihar Delta ta miƙa Basaraken da aka nema ruwa a jallo, Clement Ikolo Ogenerukeywe, ga sojoji. Mai magana da yawun 'yan sandan jihar, Bright Edafe, shi ne ya tabbatar da hakan. Ana zargin Sarkin Masarautar Ewu ɗin ne da hannu a kisan sojoji 17 da ya auku kwanan nan a jihar ta Delta. MANHAJA ta naƙalto Ogenerukeywe ya miƙa kansa ne bayan da Babban Ofishin Tsaro ya fitar da sanarwar ya nemansa ruwa a jallo a ranar Alhamis, kamar yadda Kwamishin 'Yan Sandan Jihar,…
