28
Jul
Daga KAHLID IDRIS DOYA a Bauchi Ƙungiyar yaran Nijeriya, NCCF sun koka wa Shugaba Tinubu kan cewa ya ɗauki matakan da demokradiyya ta bada dama wajen dakatar da zanga-zangar gama-gari da ke tafe a watan Agusta. Jagorar ƙungiyar, A'isha Hassan Saraki wacce ɗaliba ce makarantar 'Sunshine International', ta gana da manema labarai a ranar Asabar inda ta ce a matsayinsu na jikokin Tinubu, su na kira gare shi da ya bi hanyoyin da doka ta amince da su wajen magance matsalolin Nijeriya. A'isha mai shekaru 8, ta ce a madadin iyayensu da ma ƙasa baki ɗaya su na roƙo da…
