Nishadi

Jarumai ake tura wa mota a Kannywood, inji Furodusa Yakubu Baba

Jarumai ake tura wa mota a Kannywood, inji Furodusa Yakubu Baba

“Ni ne furodusa na farko a ƙananan yaran Kannywood” Daga IBRAHIM HAMISU, a Kano A yau shafin Nishaɗi na Blueprint Manhaja ya gayyato wa masu bibiyar mu ɗaya daga cikin matasan da suka yi sammako a masana'atar Kannywood, matashin da ya tsunduma harkar fim tun ana yi masa kallon shekarunsa ba su kai ba, wanda hakan ya ba shi damar zama furodusa na farko a Kannywood mafi ƙananan shekaru, inji shi. Idan kun shirya, ku biyo mu, ku ji tattaunawar Manhaja da Yakubu Bala Baba tare da Wakilinmu IBRAHIM HAMISU: MANHAJA: Za mu so ka gabatar da kanka ga masu…
Read More
An kai wa jarumi Akeem Adeyemi hari a wurin ɗaukar fim

An kai wa jarumi Akeem Adeyemi hari a wurin ɗaukar fim

Daga AISHA ASAS Fitacciyar jaruma a masana’antar finafinai ta Kudu Wumi Toriola, ta bayyana labarin tsautsayin da ya afkawa abokin aikinta Akeem Adeyemi, a wani faifan bidiyo da ta fitar a shafinta na Istagram, wanda ke ɗauke da labarin yadda abin ya faru cikin murya da hotuna. An hasko jarumi Akeem, yana darzar kuka a faifan bidiyon, bayan da wasu tsageru suka kai masa hari a lokeshon, inda ya je da zumar ɗaukar wani shirin fim. Kamar yadda jarumar ta bayyana a a ƙarƙashin bidiyon, tsagerun sun hargitsa wurin ta hanyar mayar da muhallin mai cike da kwanciyar hankali da…
Read More
Kannywood da SAKA sun yi gangamin ranar cuta mai karya garkuwar jiki ta HIV

Kannywood da SAKA sun yi gangamin ranar cuta mai karya garkuwar jiki ta HIV

Daga IBRAHIM HAMISU a Kano Gidauniyar Kannywood da haxin gwiwa da hadaɗiyyar Ƙungiyar masu Shirya Finafinai ta Ƙasa, MOPPAN da hukumar da ke kula da cuta mai karya garjuwar jiki, wato SAKA, ta shirya gangami a kan ranar tunawa da cuta mai karya garkuwa ta HIV a ranar 1-12-2022. Gangami wanda ya fara da tattaki daga Ƙofar Nasarawa zuwa gidan Makama, inda daga nan aka garzaya ɗakin taro na Kannywood TV da ke unguwar Tudun Yola, Tun da farko a jawabinsa Dr. Ahmad Muhamad Sarari, wanda shi ne Shugaban Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Shirya Finafinai ta ƙasa, ya bayyana cewa, sun shiga…
Read More
Yadda bikin bajekolin finafinan Afirka na Kano ya gudana

Yadda bikin bajekolin finafinan Afirka na Kano ya gudana

Daga IBRAHIM HAMISU a Kano Babban Kamfanin shirya Finafinai da horarwa na Moving Image Nigeria Limited, kamar kowace shekara wannan ma ya shirya Bikin Bajekolin Finafinan Harsunan Afirka na Kano, wato ‘Kano Indigenous Languages of Africa Film Market and Festival’ (KILAF), wanda shi ne karo na 5. An dai shafe tsawon kwana biyar ana gudanar da tarurruka da shagulgula, wanda aka fara ranar Talata 22 ga Nuwanba aka kuma ƙarƙare a ranar Asabar, 26 ga Nuwamba, 2022. Daga cikin abubuwan da aka gudanar, an yi horaswa kan dabarun ayyukan da su ka shafi harkar fim kamar ba da umarni, 4…
Read More
Hukuma ta gargaɗi masu fassara fina-finan ƙetare

Hukuma ta gargaɗi masu fassara fina-finan ƙetare

Daga BASHIR ISAH Hukumar Tace Fina-finai ta Ƙasa reshen Arewa maso Yamma, ta gargaɗi masu dobin, fassarawa da safarar fina-finan ƙetare ta haramtacciyar hanya da su gaggauta barin wannan harka. Gargaɗin na ƙunshe ne cikin sanarwar da hukumar ta fitar mai ɗauke da kwanan wata 15 ga Nuwamba da kuma sa hannun Jami'i mai kula da harkokin hukumar a shiyyar Arewa maso Yamma, Umar G. Fage. Hukumar ta ce fassara fina-finan ƙetare zuwa harsunan gida ba bisa ƙa'ida ba laifi ne da ya saɓa wa sassa na 25(1), 33(1), 56 da 5(1) na Kundin Dokokin hukumar na 1993. Wannan hali…
Read More
Tun ina firamare na fahimci ina da baiwar waƙa da rubutun fim – Abdulyasar C-19

Tun ina firamare na fahimci ina da baiwar waƙa da rubutun fim – Abdulyasar C-19

"Fim mai dogon zango ne ya ba wa sababbin fuska dama a harkar fim" Daga IBRAHIM HAMISU, Kano Abdulyasar Aminu Abubakar da aka fi sani da Abdulyasar A. Abubakar C-19, wani fasihi ne da ya ƙware a ɓangaren rubutun fim da kuma umurni, a zantawarsa da wakilin Manhaja a Kano, za ku ji yadda ya fara da waƙar 'Hip hop' inda daga baya ya rikiɗe ya koma Darakta. Ku biyo mu, ku ji yadda hirar ta kasance: MANHAJA: Za mu so ka gabatar mana da kanka ga masu karatunmu? ABDULYASSAR C-19: Sunana Abdulyassar Aminu Abubakar, amma a kan kira ni…
Read More
Bada izinin gwamnati Afakallah ya ci zarafin ‘yan Kannywwod ba – Mustapha Nabraska

Bada izinin gwamnati Afakallah ya ci zarafin ‘yan Kannywwod ba – Mustapha Nabraska

Daga AISHA ASAS Ci gaba daga makon jiya MANHAJA: Shin kana ganin wannan hukuma zata iya kama ƙasungumin mawaƙi kamar Rarara? NABRASKA: To magana ta gaskiya, matuƙar hukumar ta kasa kama Rarara, to zai tabbatar ma ka tare suke, duk abin da ya yi da haɗin bakinsu aka yi. Ma’ana duk abin da Rarara ya yi da haɗin bakin shi shugaban aka yi. Shin ba ka ganin girma da ƙimar shi Rararan ba zata hana iya kama shi ba? Babu ƙima ga wanda ya taɓa gwamnati. Babu wanda zai iya tava ƙima da daraja ta gwamnati mai ƙima irin ta…
Read More
Abdul Maikwashewa ya zama Shugaban Kwamitin Yaƙin neman zaɓen Tinubu na Kannywood

Abdul Maikwashewa ya zama Shugaban Kwamitin Yaƙin neman zaɓen Tinubu na Kannywood

Daga AISHA ASAS a Abuja Sanannen abu ne cewa, fim da masu yin fim na ɗaya daga cikin waɗanda ke matuƙar tasiri a rayuwar al’umma ta ɓangaren kwaikwayo da kuma samun soyayyar jama’a. Da yawa sukan ɗauki maganar jaruman finafinai fiye da ta shuwagabanni da makalamtansu, wannan ce ta sa suka zama a layin farko a duk lokacin da ake fatan wayar da kan al’umma ko kuma tusa masu ra’ayi ko soyayyar wani abu. Dalilin kenan da ya sa a ɓangaren siyaya suke da muhimmiyar rawa da suke takawa, don haka duk wani ɗan siyasa da ke neman nasara zai nemi…
Read More
APC ta naɗa Kannywood cikin kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu/Shettima

APC ta naɗa Kannywood cikin kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu/Shettima

Daga BASHIR ISAH Darakta-Janar na Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Shugaban Ƙasa na APC kuma Gwamnan Jihar Filato, Simon Bako Lalong, ya amince da naɗin masana'antar shirya fina-finai a Arewacin Nijeriya, Kannywood a matsayin mamba a kwamitin PCC. Naɗin na ƙunshe ne cikin wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun Sakataren yaɗa labarai da mu'amala da jama'a ga Gwamnan Lalong, Dr. Makut Simon Macham, kuma mai ɗauke da kwanan wata 8 ga Nuwamba, 2022. Gwamna Simon Lalong Sanarwar ta ce, naɗin ya biyo bayan tabbacin da ɗan takarar Shugaban Ƙasa a APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bai wa masana'antar ta…
Read More
Rarara bai fi ƙarfin hukunci ba – Nabraska

Rarara bai fi ƙarfin hukunci ba – Nabraska

"Rarara da Afakallah ɗan Jumma ne da ɗan Jummai" Daga AISHA ASAS Bada jimawa ba wata 'yar ɓaraka ta shiga tsakanin gwamnan Jihar Kano da kuma shahararren mawaƙin siyasa Dauda Kahuta wanda aka fi sani da Rarara. Ita dai wannan ɓaraka ta soma ne a lokacin da mawaƙin ya canza sheƙa ta ɓangaren siyasar jiha, wato,  ya ƙi yi wa ɗan takarar da gwamna mai ci yanzu ya tsayar a ƙarƙashin Jam'iyyar APC mubaya'a. Wannan al'amari dai ya yi tsamari da ya kai da raɗe-raɗen cewa gwamnan ne ya hana sunan mawaƙin fitowa a jerin sunayen kwamitin yaƙin neman zaɓe,…
Read More