22
Jan
•Rahoton Majalisar Zartarwa ya ci karo da kalaman Shugaban Majalisar Dattawa •Tallafin wata shidan farko mu ka saka a kasafin 2022 – Ministar Kuɗi Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Gwamnatoci da dama da suka shuɗe a Nijeriya sun ci alwashi da ɗauka wa talakawan ƙasar alƙawarin za su sayi man fetur cikin rahusa ta hanyar ware wasu maqudan kuɗaɗe, domin bayar da tallafi. Sai dai wasu alƙaluma da gwamnati ke fitarwa sun nuna cewa, a na kashe kusan Naira biliyan 250 duk wata a matsayin kuɗin tallafin, wanda gwamnati a yanzu ke cewa ya yi yawa, kuma ta…
